Cikin hotuna: An kaddamar da taron FOCAC a birnin Beijing, kasar Sin

Cikin hotuna: An kaddamar da taron FOCAC a birnin Beijing, kasar Sin

An kaddamar da taron hadin kansa nahiyar Afrika da kasar Sin karo na bakwai a babban farfajiyar taron na Great Hall of Fame da ke babban birnin kasar Sin, Beijing a yau Litinin, 3 ga watan Satumba, 2018.

Shugaba Muhammadu Buhari, shugaban kasar Sin, Xi Jingpin, da sauran shugabannin kasashen Afrika ne suke hallare a wannan babban taro.

Cikin hotuna: An kaddamar da taron FOCAC a birnin Beijing, kasar Sin
Cikin hotuna: An kaddamar da taron FOCAC a birnin Beijing, kasar Sin
Asali: Twitter

Legit.ng ta kawo kuku rahoton cewa shugaba Muhammadu Buhari ya fara abubuwan da suka kaisa. Buhari ya gana da yan Najeriya mazauna kasar Sin da safiyar yau Lahadi, 2 ga watan Agusta, 2018 a ofishin jakadan Najeriy a kasar Sin.

Cikin hotuna: An kaddamar da taron FOCAC a birnin Beijing, kasar Sin
Cikin hotuna: An kaddamar da taron FOCAC a birnin Beijing, kasar Sin
Asali: Twitter

A ganawarsa da su, Buhari ya bayyana musu cewa ko kadan ba ya tsoron gudanar da zaben gaskiya cikin zaman lafiya da lumana a 2019.

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng