Masallacin Nimra da ake budewa sau daya a shekara

Masallacin Nimra da ake budewa sau daya a shekara

Masallacin Nimra da ke filin Arfat da ke Makkah, nan ne Annabi Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya gabatar da hudubarsa ta karshe.

Ana gudanar da hudubar aikin Hajji kowacce ranar tara ga watan Dhul Hajji a cikin masallacin.

Ana bude masallacin ne sau daya a shekara.

Masallacin Nimra da ake budewa sau daya a shekara
Masallacin Nimra da ake budewa sau daya a shekara

Har ila yau a masallcin ne mahajjata ke yin sallar Azahar da La'asar, dukka dai a ranar ta Arfa.

KU KARANTA KUMA: Hotunan yadda aka canja suturar dakin Ka'aba a yau Litinin

Yana da matukar wahala ga dukkan mahajjata su je masallacin lokacin aikin Hajji saboda cunkoso.

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng