Hotunan yadda aka canja suturar dakin Ka'aba a yau Litinin

Hotunan yadda aka canja suturar dakin Ka'aba a yau Litinin

Hukumomi a kasar Saudiyya sun sauya suturar dakin Ka’aba a yau Litinin, 20 ga watan Agusta.

Duk shekara ana cire rigar sannan a maye gurbinta da sabuwa ranar tara ga watan Dhu Al-Hijjah, wanda ya yi daidai a ranar Litinin 20 ga watan Agusta na wannan shekarar.

Ana kiran rigar da suna "Kiswa" a Larabce, sannan kuma launinta baki ne tare da ratsin ruwan gwal.

Hotunan yadda aka canja suturar dakin Ka'aba a yau Litinin
Hotunan yadda aka canja suturar dakin Ka'aba a yau Litinin

KU KARANTA KUMA: Babu gwamnatin da tayi abunda Buhari yayi - Clark

Hotunan yadda aka canja suturar dakin Ka'aba a yau Litinin
Hotunan yadda aka canja suturar dakin Ka'aba a yau Litinin

Hotunan yadda aka canja suturar dakin Ka'aba a yau Litinin
Hotunan yadda aka canja suturar dakin Ka'aba a yau Litinin

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng