Yan bautar kasa sun ziyarci makarantar firamare a Kano inda dalinbai ke karatu a kasa (hotuna)

Yan bautar kasa sun ziyarci makarantar firamare a Kano inda dalinbai ke karatu a kasa (hotuna)

Wani dan bautar kasa Precious Igbinedion wanda ke bautar kasar sa a wani makarantar firamare dake Dambatta, jihar Kano ya buga hotunan makarantar da aka tura shi.

Daliban na zama ne a kasa a yayinda ake koyar dasu karatu. Wannan ya nuna yanayin tsarin iliminmu da kuma yadda makarantun da ake karantar da yara yakan kasance.

A cikin kokari da yan bautar kasa keyi na tallafa wa al’umma musamman a karkara, sun rarraba ma yaran takardun rubutu da kayayyakin karatu.

Yan bautar kasa sun ziyarci makarantar firamare a Kano inda dalinbai ke karatu a kasa (hotuna)
Yan bautar kasa sun ziyarci makarantar firamare a Kano inda dalinbai ke karatu a kasa

KU KARANTA KUMA: Tunatarwa: Ranar Alhamis za’a yi tsayuwar Arfa a Saudiyya

Yan bautar kasa sun ziyarci makarantar firamare a Kano inda dalinbai ke karatu a kasa
Yan bautar kasa sun ziyarci makarantar firamare a Kano inda dalinbai ke karatu a kasa

Yan bautar kasa sun ziyarci makarantar firamare a Kano inda dalinbai ke karatu a kasa (hotuna)
Yan bautar kasa sun ziyarci makarantar firamare a Kano inda dalinbai ke karatu a kasa

Yan bautar kasa sun ziyarci makarantar firamare a Kano inda dalinbai ke karatu a kasa (hotuna)
Yan bautar kasa sun ziyarci makarantar firamare a Kano inda dalinbai ke karatu a kasa

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng

Tags: