Yadda aka sassari Uba da Dansa a Kano bayan bindiga taki cinsu

Yadda aka sassari Uba da Dansa a Kano bayan bindiga taki cinsu

Rahotanni sun kawo cewa a daren ranar Lahadi, 6 ga watan Agusta, wasu ýan bindiga da baá san ko sun wanenen ba sun kai hari gidan wani mutumi mai suna, Alhaji Muhammadu Jali dake karamar hukumar Sumaila a jihar Kano.

A cewar shafin Arewablog.com, yan taáddan sun harbi mutumin tare da dansa amma harbi yaki shiga.

Hakan ne ya sa suka sauya akalar kai harin nasu, inda suka yi ta sara su.

A yanzu haka ai Uba da Dan nasa na kwance a asibitin garin Sumaila, suna jinya sakamakon mummunan rauni da ýan taáddan suka ji masu.

KU KARANTA KUMA: Rahoton Forbes na bana: Duba ko na nawa Dangote yazo cikin masu kudin duniya 10 bakaken fata

Ga hotunan a kasa:

Yadda aka sassari Uba da Dansa a Kano bayan bindiga taki cinsu
Yadda aka sassari Uba da Dansa a Kano bayan bindiga taki cinsu

Yadda aka sassari Uba da Dansa a Kano bayan bindiga taki cinsu
Yadda aka sassari Uba da Dansa a Kano bayan bindiga taki cinsu

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, tuntube mu a email dinmu na labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng

Tags: