Wata sabuwa! Jami'an Laliga sun ki amincewa da kudin cinikin Neymar

Wata sabuwa! Jami'an Laliga sun ki amincewa da kudin cinikin Neymar

Labaran da ke iso mana yanzu suna nuni da cewa mahukuntan dake tafiyar da kasar nan ta kwallon Laliga a kasar Sifaniya ta ki amincewa ta karbi kudin cinikin dan wasa Neymar da suka kai dala miliyan 260.

A yau ne dai kungiyar PSG dake a kasar Faransa ta so biyan kwantaragin dan wasan daga kungiyar Barcelona domin ta dauke shi amma sai ba'a amshi kudin ba.

Wata sabuwa! Jami'an Laliga sun ki amincewa da kudin cinikin Neymar
Wata sabuwa! Jami'an Laliga sun ki amincewa da kudin cinikin Neymar

Legit.ng dai ta ruwaito a jiya cewa dan kwallon kafar na kungiyar Barcelona dake taka leda a kasar Spaniya ya nemi kungiyarda ta basshi dama don ya tafi zuwa kungiyar PSG dake can a kasar Faransa.

Daga bisani kuma sai itama kungiyar ta Barcelona ta tabbatar dahakan yayin da ce tabbas dan wasan ya rubuta mata takarda yana bukatar a barshi ya tafi yayin da kuma ya bukaci kungiyar ta PSG da ta saye kwantaragintasa da ta kai €222 miliyan.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng