Rayuwar Falamata bayan ta gudu daga gida saboda Boko Haram

Rayuwar Falamata bayan ta gudu daga gida saboda Boko Haram

Falamata ta gudu daga gida a Banki shekaru uku da suka wuce saboda Boko Haram. Ta shiga kungiyar IOM ta shafin tunanin mutum da kiwon lafiya a kawar da sansani inda ta na zaune a Bama

Fala aka horar da bayar da shawara ga 'yan sansanin, kuma tana amfani da albashinta ta saya beads wa sauran mata don suma su koyi aikin hannu. Sannu da aikatawa!

Kasance tare da Legit.ng Hausa a koda yaushe.

(Hotuna daga IOM Nigeria)

Rayuwar Falamata bayan ta gudu daga gida saboda Boko Haram
Rayuwar Falamata bayan ta gudu daga gida saboda Boko Haram

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng