Hotuna: Diyar Sarkin musulmi Sa'ad Abubakar II ta kamalla digiri a Ingila

Hotuna: Diyar Sarkin musulmi Sa'ad Abubakar II ta kamalla digiri a Ingila

A ranar Almamis 20 ga watan Yuli Fatima Abubakar diyar mai girma Sarkin musulmin Najeriya Sultan Muhammad Sa’ad Abubabakar ta kamalla karatun digirin ta a kasar Ingila daga jami’ar Brigton.

Hotuna: Diyar Sarkin musulmi Sa'ad Abubakar II ta kamalla digiri a Ingila
Hotuna: Diyar Sarkin musulmi Sa'ad Abubakar II ta kamalla digiri a Ingila

KUMA KU DUBA: Osinbajo yayi fashin aiki a jiya, ko meye dalili?

Cikin wanda suka hallarci bikin yaye daliban jam’ar sun hada da Sarkin musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar da kuma mai martaba sarkin kano Sanusi Lamido sanusi II. Ga hotunan bikin ranar yaye daliban a kasa.

Hotuna: Diyar Sarkin musulmi Sa'ad Abubakar II ta kamalla digiri a Ingila
Hotuna: Diyar Sarkin musulmi Sa'ad Abubakar II ta kamalla digiri a Ingila

Idan ka na da wani shawara ko bukatan bamu labari, tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku biyo mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng