Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba (HOTUNA)

Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba (HOTUNA)

Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba, wanda yayi sanadiyan asaran kadarori da dama ciki harda gidaje da motoci

Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba (HOTUNA)

Sakamakon rahoton karo da ya afku tsakanin al’umman Fulanin Lushi da mutanen Mumuye a jihar Taraba, jam’an hukumar agajin gaggawa ta kasa tare da hadin gwiwar hukumar agajin gaggawa na jihar Taraba suje gurin da abun ya faru don ganin irin barnan da akayi domin bada taimako ga mutanen da abun ya shafa.

KU KARANTA KUMA: An kama babban barowon waya mai shekara 18

Har yanzu ba’a san abunda ya haddasa karon ba a tsakanin kabilan guda biyu.

Kalli karin hotuna na gurin da abun ya faru:

Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba (HOTUNA)
Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba
Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba (HOTUNA)
Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba
Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba (HOTUNA)
Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba
Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba (HOTUNA)
Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba
Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba (HOTUNA)
Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba
Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba (HOTUNA)
Al’umman Fulani da mutanen Mumuye sunyi mummunan karo a Taraba

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng