Wata mata ta kashe jariri jim kadan bayan haihuwa a jihar Ogun (HOTUNA)

Wata mata ta kashe jariri jim kadan bayan haihuwa a jihar Ogun (HOTUNA)

Wata matashiyar mata ta hankaltar da duniya gaba daya game da wani mugun aiki da wata mata tayi ma sabon jaririn da ta Haifa.

Wata mata ta kashe jariri jim kadan bayan haihuwa a jihar Ogun (HOTUNA)

Yarinyar da aka kira a matsayin Oyinkansola Ife, ta rubuta a shafinta na Facebook inda ta bayyana hotuna da daman a yadda wata mata ta kashe sabon jaririn da ta Haifa jim kadan bayan haihuwar sa. A cewar rubutun ta, Ife tace:

“Kai duniya nada tsauri fa wannan ya faru yanzun nan a Sango Otta a aniseere, matar ta haihu da safen nan sannan kuma ta kshe jaririn da hannunta kuma wannan ba shine karo na farko da take aikata hakan ba amma Allah ya kamata a yau”.

KU KARANTA KUMA:

Kalli rubutun a kasa:

Wata mata ta kashe jariri jim kadan bayan haihuwa a jihar Ogun (HOTUNA)

Allah ya kyauta!

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng