An samu matsala: Wata mata ta haifi akuya bayan shekaru uku da ciki (HOTUNA)

An samu matsala: Wata mata ta haifi akuya bayan shekaru uku da ciki (HOTUNA)

Wani lamari mai tsananin daukan hankali ya faru a jihar Ribas a jiya 7 Talata 7 ga watan Feburairu inda wata mata data kwashe shekaru uku tana dawainiya da tsohon ciki, amma a ranar haihuwa ta haifi dan akuya.

An samu matsala: Wata mata ta haifi akuya bayan shekaru uku da ciki
An samu matsala: Wata mata ta haifi akuya bayan shekaru uku da ciki

Wani ma’abocin kafar sadarwa ta Facebook Simeon Chukwu ne ya bada rahoton, inda yace matar ta haihu ne a asibitin Karaka dake unguwar Rumuowha Eneka na garin Fatakwal.

An samu matsala: Wata mata ta haifi akuya bayan shekaru uku da ciki
Mai jegon

KU KARANTA: Hotuna 7 na yadda attajiran larabawa ke almubazzaranci da kudi

Sai dai murna ta koma ciki ga dangin matar yayin da suka samu labarin abin data haifa, wato dan akuya bayan ta fito daga dakin karbar haihuwa, a maimakon jariri, dan mutum.

Ga wasu daga cikin hotunan matar da abinda ta haifa:

An samu matsala: Wata mata ta haifi akuya bayan shekaru uku da ciki

An samu matsala: Wata mata ta haifi akuya bayan shekaru uku da ciki
Mata sun wanke halittar

An samu matsala: Wata mata ta haifi akuya bayan shekaru uku da ciki
Asibitin da aka yi haihuwa

An samu matsala: Wata mata ta haifi akuya bayan shekaru uku da ciki
Jama'a suna ba idanunsu abinci

Ku biyo mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng