Yan mata biyu sunyi doke doke akan Saurayi

Yan mata biyu sunyi doke doke akan Saurayi

Wata hastaniya ta kaure a kasar Kenya tsakanin wasu yan mata biyu wanda hakan ya kai ga fada da har suka yi doke doke duk don wani saurayi da dukkanin yan matan ke ikirarin soyayya da shi.

Yan mata biyu sunyi doke doke akan Saurayi
Yan mata biyu sunyi doke doke akan Saurayi

KU KARANTA:Zarah da Angonta sunyi aikin Umarah

Fadan da yan matan sukayi yayi kamari inda har sai da suka yayyaga ma juna kaya duk dai irin kokarin da mutanen dake wurin suka yi don raba tsakaninsu, amma hakan ya ci tura.

Wai, wasu dai abin kunya gaba suka ba shi.

Ku cigaba da bibiyan labarin mu a nan, ko a nan.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng