An tuhumci faston katolika da lalata da ‘yan mata da luwadi
- An tona asirin Wani faston katolika a yanar giza akan bin matan da yakeyi
- Da aka tambaye sa ya musanta wannan zargi da ake masa
![An tuhumci faston katolika da lalata da ‘yan mata da luwadi An tuhumci faston katolika da lalata da ‘yan mata da luwadi](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkytei3p3q92r6u.jpeg?v=1)
Asirin wani faston katolika ya tonu akan zargin da ake masa na lalata auren mutane. Game da cewar yar uwarsa, Okello na lalata da yan mata da dama.
A wata maganar rediyo da aka samu da muryan yar uwar fasto Steven Okello. Ta tona asirinsa cewa faston yana kwana da yan mata da dama har da maza.
KU KARANTA: Buratai ya bada umurnin karshe
Lokacin da Tuko Latest News suka tambayi Fasto Okello akan wannan al’amari, ya amince da cewan muryar yar uwarta ce.
Amma, faston wanda fasto ne a jami’ar katolika na Afrika ta yamma yace ana kokarin bata masa suna ne saboda wannan abu ya faru tun shekarar 2014.
Ku kasance tare da mu@ https://www.facebook.com/naijcomhausa https://www.twitter.com/naijcomhausa
Asali: Legit.ng