An tuhumci faston katolika da lalata da ‘yan mata da luwadi

An tuhumci faston katolika da lalata da ‘yan mata da luwadi

- An tona asirin Wani faston katolika a yanar giza akan bin matan da yakeyi

- Da aka tambaye sa ya musanta wannan zargi da ake masa

An tuhumci faston katolika da lalata da ‘yan mata da luwadi
An tuhumci faston katolika da lalata da ‘yan mata da luwadi

Asirin wani faston katolika ya tonu akan zargin da ake masa na lalata auren mutane. Game da cewar yar uwarsa, Okello na lalata da yan mata da dama.

A wata maganar rediyo da aka samu da muryan yar uwar fasto Steven Okello. Ta tona asirinsa cewa faston yana kwana da yan mata da dama har da maza.

KU KARANTA: Buratai ya bada umurnin karshe

Lokacin da Tuko Latest News suka tambayi Fasto Okello akan wannan al’amari, ya amince da cewan muryar yar uwarta ce.

Amma, faston wanda fasto ne a jami’ar katolika na Afrika ta yamma yace ana kokarin bata masa suna ne saboda wannan abu ya faru tun shekarar 2014.

Ku kasance tare da mu@ https://www.facebook.com/naijcomhausa https://www.twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng