Abin Al’ajabi: An haifi Saniya mai kai biyu a Yobe

Abin Al’ajabi: An haifi Saniya mai kai biyu a Yobe

Ikon Allah baya karewa, kuma dama dai ance idan Duniya tazo karshe za’ayi ta ganin sabani daban daban.

Abin Al’ajabi: An haifi Saniya mai kai biyu a Yobe
Abin Al’ajabi: An haifi Saniya mai kai biyu a Yobe

A jiya ne jaridar Rariya ta dauko hoton wata Saniya da aka haifa da kai biyu a garin Abuja, inda jaridar t daura hotunan Saniyar a shafinta na Facebook.

KU KARANTA:Abin Al'ajabi: Wani mutum mai yatsu 26

Jaridar tace an ga wannan abin mamaki ne a garin Nguru na jihar Yobe, inda aka haifi saniya mai kai guda biyu, daya a gaba, daya a baya, sai dai jaridar tace Jama’a sun tsorata da ita, hakan yasa suka kona ta.

Ku biyo labaran mu a shafin Tuwita @naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng