An kama mutum mai rike da kan mutum a cikin jama’a

An kama mutum mai rike da kan mutum a cikin jama’a

Jami’an yan sanda sun damke wani mutum a ranan lahadi da kan wata mata a hannunsa.

An kama mutum mai rike da kan mutum a cikin jama’a

An kama shi a yayinda ake yakin neman zabe a Accra na kaddamar da sabuwar jami’yyar adawa ta NPP.

KU KARANTA:Rikicin PDP ya kara ta’azzara bayan faruwar wannan lamarin mai sarkakkiya

Rahotanni sun nuna cewa mutane sun kusa kashe mutumin kafin jami’an yan sanda suka zo suka kwace shi daga hannunsu. Sai aka ganshi da kan mataccen mutum cikin leda a filin kamfe. Mutumin a yanzu yana ofishin yan sandan community 1 domin gudanar da bincike.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng