An kama mutum mai rike da kan mutum a cikin jama’a

An kama mutum mai rike da kan mutum a cikin jama’a

Jami’an yan sanda sun damke wani mutum a ranan lahadi da kan wata mata a hannunsa.

An kama mutum mai rike da kan mutum a cikin jama’a

An kama shi a yayinda ake yakin neman zabe a Accra na kaddamar da sabuwar jami’yyar adawa ta NPP.

KU KARANTA:Rikicin PDP ya kara ta’azzara bayan faruwar wannan lamarin mai sarkakkiya

Rahotanni sun nuna cewa mutane sun kusa kashe mutumin kafin jami’an yan sanda suka zo suka kwace shi daga hannunsu. Sai aka ganshi da kan mataccen mutum cikin leda a filin kamfe. Mutumin a yanzu yana ofishin yan sandan community 1 domin gudanar da bincike.

Asali: Legit.ng

Online view pixel