Mayan mutane sun halarci auren yarinyar shugaban kasa

Mayan mutane sun halarci auren yarinyar shugaban kasa

Yarinyar shugaban kasa Muhammadu Buhari, Fatima, tayi aure da burin zuciyarta, Mallam Ya’u Kumo a jiya Juma’a, 28 ga watan Oktoba.

Mayan mutane sun halarci auren yarinyar shugaban kasa

Ta shiga gidan auren ne a matsayin mata ta hudu ga Gimba, wanda ya kasance tsohon manajan-darakta na bankin Mortgage na tarayyana Najeriya.

Manyan shugabanninmu da sarakunan gargajiya sun shika sun tunbatsa a gurin daurin auren wanda akayi a gidan Buhari dake Miaaduwa GRA, Daura, jihar Katsina.

Manyan motoci daban-daban wanda ke mallakar yan gayya sun cika garin, wanda yayi sanadiya cunkoson ababen hawa.

KU KARANTA KUMA: Rahama ta fara shirin fim tare da Akon

Kafin a aje gurin taron bikin, yan gayya da dama sun tafi fadar sarkin Daura, Alhaji Umar Faruk kai tsaye domin su yi gaisuwar ban girma.

Mayan mutane sun halarci auren yarinyar shugaban kasa
Mayan mutane sun halarci auren yarinyar shugaban kasa
Mayan mutane sun halarci auren yarinyar shugaban kasa

Ya bayyana cewa shugaban kasa bai halarci daurin auren yarinyarsa ta biyu ba kamar yadda aka kansa yana sallar Juma’a a masallacin fadar shugaban kasa a jiya.

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng