Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fito ya karyata zargin kisan Kiristoci a Najeriya. Mai girma Bola Tinubu ya bayyana matsalolin da kasar nan ke fuskanta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fito ya karyata zargin kisan Kiristoci a Najeriya. Mai girma Bola Tinubu ya bayyana matsalolin da kasar nan ke fuskanta.
Lionel Messi ya zarce Ferenc Puskás, inda yanzu ya zama dan wasan da ya fi kowa yawan kwallayen da ya ba da aka zura a raga a tarihin kwallon kafa.
Yayin da Super Eagles ke shirin wasa a yau Talata, Gwamnatin Akwa Ibom ta sayi tikiti domin rabawa kyauta ga ƴan Najeriya a wasanta da Zimbabwe a filin wasa na Uyo.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar dan kwallon Najeriya, Abubakar Lawal, wanda aka ce ya fado daga bene na uku a birnin Kampala da ke kasar Uganda.
CAP ta fitar da cikakken jadawalin gasar cin Kofin Nahiyar Afrika ta 2025, gasar kwallon kafa ta maza da za a yi a Morocco daga Disamba 2025 zuwa Janairu 2026.
Marcelo ya sanar da ritayarsa daga kwallon kafa bayan shekaru 16 a Real Madrid, inda ya lashe Champions League 5 da La Liga sau 6. Ya bugawa Brazil wasanni 58.
Gasar Firimiyan Ingila na da dimbin magoya baya a Najeriya. Daga cikin masu kallon gasae har da manyan 'yan siyasa a Najeriya masu goyon bayan wasu kungiyoyi.
Cristiano Ronaldo ya ce ya fi kowa iya kwallo a tarihin duniya, ya fi Messi, Maradona, da Pele iya kwallo. Ya fadi dalilin da ya saka bai koma Barcelona ba.
Juventus na shirin biyan Euro 75m (N115.56bn) don sayen Victor Osimhen. Cinikin zai dogara ne kan siyar da Vlahovic da kuma samun gurbi a Champions League na badi.
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta nada sabon mai horar da kungiyar Super Eagles. NFF ta amince da nadin Eric Sekou Chelle a matsayin sabon kocin kungiyar.
An gudanar da bikin ba da kyautar gwarzon dan wasan Afirka a birnin Marrakesh da ke kasar Morocco inda Ademola Lookman na Najeriya ya yi nasarar lashewa.
Wasanni
Samu kari