Rundunar dakarun juyin juya halin Musulunci ta Iran ta kaddamar da hare-hare masu zafi kan Amurka da Isra'ila yayin da ake ci gaba da yaki a Gabas ta Tsakiya.
Rundunar dakarun juyin juya halin Musulunci ta Iran ta kaddamar da hare-hare masu zafi kan Amurka da Isra'ila yayin da ake ci gaba da yaki a Gabas ta Tsakiya.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Henry Nwosu, ya rasu a Lagos, yana da shekaru 62, Segun Odegbami ya ce, Nwosu ya taka rawar gani wajen lashe AFCON na 1980.
Real Madrid na shirin kashe sama da €100m domin sayen dan wasan Najeriya, Victor Osimhen daga Galatasaray, matakin da zai sauya tsarin harin ƙungiyar a kakar gaba.
Kungiyar Super Eagles ta Najeriya ta fafata a gasar kofin duniya daga 1994 zuwa 2025. Najeriya ta fafata a 1994, 1998, 2022, 2010, 2014, da kuma 2018.
Kocin Najeriya, Eric Chelle ya ce kasar DR Congo ta yi tsafi da wani ruwa kafin ta samu nasarar doke Super Eagles a wasan neman shiga gasar Kofin Duniya.
Najeriya ta wuce matakin play-off bayan doke Gabon, yanzu za ta kara da DR Congo. Tana bukatar yin nasara a wasa ɗaya ko biyu kafin shiga gasar cin kofin duniya.
Ƙungiyar Katsina United ta karyata rahoton da ke cewa magoya bayanta sun mamaye fili yayin wasan su da Barau FC a Katsina inda suka hallaka dan wasa.
Dan wasan Argentina, Lionel Messi ya bayyana cewa zai yi farin cikin komawa gasar kofin duniya bayan lashe gasar a 2022. Messi ya ce yana fatan taka leda a 2026.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar NPFL ta fusata bayan hargitsin da ya tashi bayan wasan da aka buga tsakanin Kano Pillars da Shooting Stars a Kano.
Shugaban Kano Pillars, Ahmed Musa ya nemi afuwa bayan an tayar da tarzoma a wasan Kano Pillars da Shooting Stars. An tashi kunnen doki a wasan Kano Pillars.
Lionel Messi ya lashe kyautar Ballon d’Or sau 8, mafi yawa a tarihi yayin da Ronaldo ke biye da shi. Rahoton Legit Hausa ya dubi manyan zakarun da sababbin taurari.
Wasanni
Samu kari