'Yan bindiga sun kona ofishin yan sanda da coci a Agwara, Jihar Niger; sun sace mutane 5 a harin asuba na yau 1 ga Fabrairu, 2026. Runduna ta tabbatar da lamarin.
'Yan bindiga sun kona ofishin yan sanda da coci a Agwara, Jihar Niger; sun sace mutane 5 a harin asuba na yau 1 ga Fabrairu, 2026. Runduna ta tabbatar da lamarin.
Samuel Chukwueze na jimamin rasuwar mahaifiyarsa a yau 29 ga Janairu, 2026; NFF da NSC sun jajanta masa bayan wannan babban rashi da ya samu iyalan dan wasan.
Ƙungiyar Katsina United ta karyata rahoton da ke cewa magoya bayanta sun mamaye fili yayin wasan su da Barau FC a Katsina inda suka hallaka dan wasa.
Kungiyoyin Real Madrid da FC Barcelona sun fafata sau 262 a tarihi. Madrid ta yi nasara sau106 Barcelona ta yi nasara sau 104. Sun yi kunnen doki sau 52.
Dan wasan Argentina, Lionel Messi ya bayyana cewa zai yi farin cikin komawa gasar kofin duniya bayan lashe gasar a 2022. Messi ya ce yana fatan taka leda a 2026.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar NPFL ta fusata bayan hargitsin da ya tashi bayan wasan da aka buga tsakanin Kano Pillars da Shooting Stars a Kano.
Shugaban Kano Pillars, Ahmed Musa ya nemi afuwa bayan an tayar da tarzoma a wasan Kano Pillars da Shooting Stars. An tashi kunnen doki a wasan Kano Pillars.
Lionel Messi ya lashe kyautar Ballon d’Or sau 8, mafi yawa a tarihi yayin da Ronaldo ke biye da shi. Rahoton Legit Hausa ya dubi manyan zakarun da sababbin taurari.
An zabi dan wasan kungiyar kwallon kafa ta PSP da Faransa, Ousmane Dembele a matsayin zakakurin dan kwallon kafa na shekarar 2025, ya ci kyautar Ballon d'Or.
Fitattun ‘yan wasan Najeriya biyar sun shirya haskawa a gasar Champions League ta 2025/26. An zaɓi Osimhen, Lookman, Tella, Onyedika, da Ilenikhena.
Sanata mai wakiltar Ogun ta Gabas a majalisar dattawa, Gbenga Daniel, ya fuskanci hukuncin ladabtarwa bayan jam'iyyar APC ta zarge shi da cin dunduniyarta.
Wasanni
Samu kari