Rundunar ’yan sanda a jihar Benue ta tabbatar da cewa wasu matasa sun tare ayarin Peter Obi a Makurdi, yayin da ake ci gaba da bincike kan dalilin lamarin.
Rundunar ’yan sanda a jihar Benue ta tabbatar da cewa wasu matasa sun tare ayarin Peter Obi a Makurdi, yayin da ake ci gaba da bincike kan dalilin lamarin.
Hukumomin Faransa sun kama wani matashi mai shekara 18 da ake zargi da hannu a shirin yin garkuwa da Kylian Mbappé, yayin da Emmanuel Macron ya yi martani.
An take wasan Spain da Portugal a gasar kofin duniya, inda ake so a fitar da kasar da za ta je zagen kusa da na kusa da na karshe. Legit Hausa za ta bibiyi wasan.
Cristiano Ronaldo ya sanar da cewa gasar cin kofin duniya ta FIFA 2026 ita ce ta karshe da zai buga wa Portugal, yana mai cewa zai yi ritaya a lokacin da ya ga dama.
Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Senegal da DR Congo da kasashe 3 sun fice daga gasar Kofin Duniya ta FIFA 2026, lamarin da ya kara rage fatan Afirka na lashe kofin karo na farko.
Cristiano Ronaldo ya kafa sabon tarihi a gasar Kofin Duniya bayan zura kwallo a karo na shida a tarihi, yayin da Portugal ta doke Uzbekistan da ci 5-0.
Dan kwallon Morocco da ke taka leda a kungiyar Manchester United ya nuna cewa yana shirin komawa karatn Kur'ani domin ya dawo limami idan ya bar kwallo.
Dan wasan gaba na Argentina, Lionel Messi, ya kafa tarihi a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya. Messi ya zama dan wasan da ya fi zura kwallaye a gasar.
Nasarar da kasar Ghana ta samu kan Panama a wasan farko na gasar cin kofin duniya ta 2026 ta bata damar zama kasa ta biyu da ta samu nasarori 6 bayan Najeriya.
Hukumar kwallon kafa ta Turai (UEFA) ta zabi Omar Artan, wanda Amurka ta hana shiga kasarta don hura gasar kofin duniya, a matsayin wanda zai hura mata wasa.
Wasanni
Samu kari