
Dembele da Lamine Yamal su ke kan gaba a jerin ƴan wasan da ka iya lashe kyautar gwarzon ɗan wasa ta Ballon d'Or ta bana bayan taka rawar gani a kakar 2024/2025.
Dembele da Lamine Yamal su ke kan gaba a jerin ƴan wasan da ka iya lashe kyautar gwarzon ɗan wasa ta Ballon d'Or ta bana bayan taka rawar gani a kakar 2024/2025.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon hadin shugaban kasa, Hakeem Baba Ahmad ya ce babu bambanci a tsakanin halayen shugabannin APC da na hadakar Atiku Abubakar.
Dan wasan ƙwallon ƙafa a kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya ce ya kamata a ba da kyautar Ballon d'Or a kakar wasa ta bana ga wanda ya lashe gasar zakarun Turai.
An fara hasashen cewa Lionel Messi zai koma taka taka leda a kasar Saudiyya. Messi zai iya haduwa da babban abokin hamayyar sa, wato Cristiano Ronaldo.
Dan wasan Portugal, Cristiano Ronaldo ya nuna alamun zai bar Al Nassr ta Saudiyya bayan sun sha kashi a wasan da suka yi kuma suka gaza shiga gasar zakarun Asiya.
Bayan ya tafka kuskure a wasan kusa da na karshe a gasar zakarun Turai, Fasto Joel Atuma, ya yi hasashen cewa PSG za ta doke Inter Milan a wasan karshe.
Yayin da ake shirin buga wasan zakarun Turai, Malamin coci, Joel Atuma ya ce Arsenal za ta doke PSG a wasan kusa da karshe sannan ta i nasara kan Barcelona.
Shirin sayar da Victor Osimhen tsakanin Napoli da Man United ya yi karfi. An ce Napoli ta fi son sayar da Osimhen ga United don kaucewa sayar da shi ga Juventus.
Wani sufeton ƴan sanda ya rasa rayuwarsa a gidan kallon kwallo ana tsak da wasan Arsenal da Real Madrid a Kalaba, babban birnin jihar Kuros Riba.
Yayin da Super Eagles ke shirin wasa a yau Talata, Gwamnatin Akwa Ibom ta sayi tikiti domin rabawa kyauta ga ƴan Najeriya a wasanta da Zimbabwe a filin wasa na Uyo.
Wasanni
Samu kari