Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa duk gwamnan da ke kan mulki shi ne jagoran jam'iyyar APC a jiharsa, ya bukaci su rika hadakan yayan jam'iyya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa duk gwamnan da ke kan mulki shi ne jagoran jam'iyyar APC a jiharsa, ya bukaci su rika hadakan yayan jam'iyya.
Samuel Chukwueze na jimamin rasuwar mahaifiyarsa a yau 29 ga Janairu, 2026; NFF da NSC sun jajanta masa bayan wannan babban rashi da ya samu iyalan dan wasan.
Morocco za ta rasa Azzedine Ounahi babban dan wasan tsakiyarta, yayin da Najeriya za ta rasa Wilfred Ndidi a wasan semi-final na AFCON ranar 14 ga Janairu, 2026.
Odion Ighalo ya gargaɗi Najeriya ta ƙara kaimi don doke Morocco a wasan semi-final na AFCON ranar Laraba (Jan 14, 2026) a birnin Rabat don kai wa wasan ƙarshe.
CAF ta naɗa Daniel Laryea ɗan Ghana a matsayin alƙalin wasan Najeriya da Morocco na ranar 14 ga Janairu, 2026); an tsaurara matakan VAR don tabbatar da adalci.
Fitacciyar kungiyar kwallon kafa ga Manchester United ta nada Michael Carrick a matsayin kocin da zai jagoranci yan wasanta har zuwa karshen kakar wasa ta bana.
Wani Bature ya yi amfani da ƙwai wajen hasashen wasan AFCON tsakanin Najeriya da Morocco (Jan 14, 2026), yayin da 'yan Najeriya ke fargabar nuna son kai daga CAF.
Ndidi zai rasa wasan Morocco saboda katin gargaɗi; Osimhen ya sha alwashin doke mai masaukin baki a wasan kusa da na ƙarshe na AFCON ranar 14 ga Janairu, 2026.
Attajiri a Najeriya, Abdulsamad Rabiu ya taya kungiyar Super Eagles murnar doke Algeria inda ya ba su kyautar $500,000 domin karfafa musu guiwa a gasar AFCON.
Tawagar 'yan wasan Najeriya ta samu nasara a wasan daf da na kusa da na karshe da suka yi karan batta da takwarorinsu na kasar Algeria a gasar AFCON 2025.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa daga yau zuwa gobe, yan wasa da duka tawagar Super Eagles za su sakon shigar alawus dinsu a asusu kafin wasan ranar Asabar.
Wasanni
Samu kari