Jihar Zamfara
A labarin nan, za a ji cewa rikicin PDP ya kara kamari bayan da tsagin Nyesom Wike ya bayyana korar wasu gwamnoni daga cikin jam'iyyar adawa a Najeriya.
Sanata Kabiru Marafa ya bayyana goyon bayansa ga barazanar Shugabar Dinald Trump na daukar matakin soji kan Najeriya, ya ce lamarin tsaron Najeriya ya lalace.
Akwai alamun gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal zai sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Gwamnan ya kafa sharadi don yin hakan.
Kunggiyar Northern Stakeholders Consultative Initiative, (NSCI) sun bukaci Shugaba Bola Tinubu ya ci gaba da rike Matawalle bayan saukar Badaru Abubakar daga kujera.
Rundunar Scorpion Squad da ke karkashin 'yan sanda ta kama masu garkuwa da mutane biyu a Zamfara, ta kwato motoci uku da makamai, bayan sahihin bayanan leken asiri.
Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya karyata rahoton da ya ce ba za a yi nasarar tsaron Zamfara ba tare da shigarsa ba, yana karyata lamarin.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban majalisar dokokin Neja, Rt. Hon. Abdulmalik Sarkindaji ya yi barazana ga gwamnati a kan jan kafa wajen ceto daliban Papiri.
Gwamnatin Zamfara ta aurer da mata 200, wadanda suka hada da marayu, zawarawa da masu ƙaramin ƙarfi, tare da ba wasu horo kan koyon kaji da kwamfuta.
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa ba za ta kulle makarantu ba, saboda matsalar rashin tsaro. Ta bayyana cewa ta dauki matakan da suka dace.
Jihar Zamfara
Samu kari