Jihar Zamfara
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun samu nasarar cafke wani jagoran 'yan bindiga a jihar Zamfara. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu masu laifi.
Fiye da kauyuka 30 a Zamfara sun tsere daga gidajensu sakamakon janyewar dakarun tsaro daga kauyen Lilo, lamarin da ya bar su cikin fargabar harin 'yan bindiga.
A labarin nan, za a ji irin kudin da jihohin Arewa maso Yamma suka ware domin ilimi a yankin da ke fama da matsalolin ilimi da karuwar yara marasa zuwa makaranta.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Hajiya Lubna Baba Gusau ta ayyana shiga takarar Sanatan Zamfara Ta Tsakiya a 2027, inda ta yi alƙawarin ba da fifiko ga mata, matasa, da kuma ci gaban mazaɓarta.
A labarin nan, za a ji wata ƙungiyar APC ta fara zargin ganawar da Sanata AbdulAziz Yari ya yi da jiga-jigan ADC zai jawo nakasu ga haɗin kan jam'iyya gabanin 2027.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sanya labule da shugaban kasa Bola Ahned Tinubu. Gwamna Dauda ya yi bayani ga Tinubu kan halin da ake ciki a Zamfara.
Tsagerun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ramuwar gayya a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kona fadar Hakimi yayin harin da suka kai.
Jihar Zamfara
Samu kari