Jihar Zamfara
Jam'iyyar APC ta tabbatar da Gwamna Dauda Lawal a matsayin 'dan takarar gwamnan jihar Zanfara a zaben 2027, ya samu tikitin tazarce ba tare da hamayya ba.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya nuna tsantsar farin ciki yayin jirgi na farko dauke da maniyyata ya tashi daga filin jirgin Gusau zuwa kasa mai tsarki.
Shaidu sun tabbatar da cewa adadin wadanda suka mutu ya haura 150 bayan harin jirgin sojin Najeriya a Kasuwar Tufa jihar Zamfara ranar Juma’a ce sun tabbatar.
Majiyoyi sun bayyana abubuwan da suka faru kan harin da sojojin sama suka kai a jihar Zamfara. Sun bayyana cewa an kashe farar hula da 'yan ta'adda a harin.
Majalisar dinkin duniya ta nuna damuwa kan harin da sojojin sama suka kai a jihar Zamfara wanda ya kashe farar hula. Ta bukaci a gudanar da bincike.
Hedkwatar rundunar sojin Najeriya (DHQ) ta bayyana cewa harin sama da ta kai yankin karamar hukumar Zurmi a Zamfara ya hallaka yan ta'adda da dama.
Mazauna yankunan Zurmi a jihar Zamfara sun koka bayan harin saman da rundunar sojin sama ta kai kasuwar Tumfa a Zurmi, inda aka ce kusan mutum 100 sun mutu.
Hankula sun tashi a jihar Zamfara bayan dakarun sojojin sama sun kai wani hari. Ana fargabar cewa harin dakarun sojojin ya hallaka kusan mutane 100.
Hukumar Hisbah a jihar Zamfars ta bayyana cewa ta cafke wani malami addini a jihar Zamfara. Hisbah ta ce an cafke malamin ne bisa zargin neman maza.
Jihar Zamfara
Samu kari