Jihar Zamfara
Gwamnan Zamfara ya nada sabon kwamishina mai lura da muhalli yayin da da yi sauye sauye a gwamnati. Sabon kwamishinan ya maye gurbin wanda ya yi murabus.
Ƙungiyar matasan APC Zamfara ta nemi Shugaba Tinubu ya sake duba nadin Yazid Danfulani a matsayin shugaban SMDF/PAGMI, tana mai yabawa ƙwarewarsa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa bayan sun kai musu farmaki a jihar Zamfara. Sojojin sun kuma kwato kayayyaki.
Bama bamai sun tashi a jihar Zamfara. Wannan ne karo na 3 da bam ke tashi a jihar. Ana zargin yan ta'adda sun dasa su a kan titunna 3 a jihar a cikin makon guda.
Kungiyar gwamnoni ta Najeriya NGF ta nuna damuwa kan harin bam da ake zargin ƴan ta'adda da dasawa a titin Dansadau a jihar Zamfara, ta yi alhini.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai hari kan sansanin 'yan ta'adda a Rugan Mai Taru, jihar zamfara, inda ta hallaka 'yan ta'adda da dama tare da lalata sansanin su.
Yan ta'adda sun dasa bama-bamai a garin Dansadau da ke karamar hukumar Maru a Zamfara inda yan sanda suka zargi kungiyar Lakurawa da alhakin kai harin.
Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Zamfara ta zargi sabuwar kungiyar 'yan ta'addan Lakurawa da alhaki wajen dasa bama-bamai a wasu kauyukan jihar.
Mutane 12 sun mutu a Yar Tasha, Zamfara, bayan motar haya ta taka wani abin fashewa. An nemi gwamnati ta dauki mataki don dakatar da wannan barazanar.
Jihar Zamfara
Samu kari