Jihar Zamfara
A wannan rahoton za ku ji cewa karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya maka wasu fitattun yan jaridu a Arewacin kasar nan a gaban kotu bisa zargin bata masa suna.
Dakarun sojojin saman Najeriya da ake aikin samar da tsaro sun kai hare-hare kan 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin saman sun yi ruwan bama-bamai kan bata garin.
Hukumar zaben jihar Zamfara (ZASIEC) ta sanar da zaben kananan hukumomi 14 da aka yi inda ta ce jam'iyyar PDP ce ta lashe dukan kujerun da na kansiloli.
Hukumar zaben jihar (ZASIEC) ta shirya zaben kananan hukumomi 14 da na kansiloli a yau Asabar 16 ga watan Nuwambar 2024 inda mutane da yawa suka kaurace masa.
Hukumar kare hakkin dan Adamt a kasa (NHRC), ta ce akalla mutum 1,463 yan ta'adda su ka kashe daga Janairun 2024 har zuwa watan Satumba na shekarar 2024
Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal ta bayyana cewa nan ba da jimawa ba za ta fara biyan sabon mafi karancin albashi na N70,000.
Matasan jam’iyyar APC reshen jihar Zamfara sun fusata bisa zanga zangar da wasu su ka gudanar a babban birnin tarayya Abuja, ana neman a tsige Bello Matawalle.
Mata da maza daga Zamfara suka gudanar da zanga-zanga a Abuja, sun roƙi Tinubu ya kori Matawalle daga matsayin minista kan zargin alaka da 'yan bindiga.
Dakarun rundunar sojojin saman Najeriya (NAF), sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa a jihohin Zamfara da Kebbi. Sojojin sun lalata ma'ajiyar makamai.
Jihar Zamfara
Samu kari