Jihar Zamfara
Gwamnan Dauda Lawal, ya bai wa dalibai 16 da suka yi karatun jinya daga Sudan aiki kai tsaye, yayin da ya jaddada cewa Zamfara ta ayyana dokar ta baci kan ilimi.
Babban hafsan tsaron Najeriya (CDS) Janar Christopher Musa, ya yi magana kan shirin da shugaban 'yan ta'adda Bello Turji yake yi bayan sojoji sun kashe mutanensa.
Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa janar janar da suka yi ritaya suna da hannu a haƙar ma'adanai ta haramtacciyar hanya, ya ce ya kamata a murkushe su.
Wasu majiyoyi sun sake tabbatar wa cewa shugaban yan bindiga, Bello Turji ya sake sauya mafaka inda aka gano shi a dajin Kalage da ke Kagara ta Gabas a Zamfara.
Dan ta'adda, Bello Turji ya yi shiru a yan kwanakin nan yayin da sojoji ke kara cin masa inda ake zargin ya sake wasu mayaka domin tsira daga mamayar yan bindiga.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana kungiyar Lakurawa a matsayin ta ta'addanci tare da haramta ta da sauran kungiyoyin da ke da alaka da ita a Arewacin Najeriya.
Tantirin shugaban 'yan bindiga, Dogo Gide, ya fafata da mayakan Boko Haram da ke biyayya ga Sadiku. Fadan da aka gwabza ya yi sanadiyyar hallaka 'yan ta'adda.
Bayan rahotanni da ke cewa sojoji sun yi ajalin dan Bello Turji, fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Murtala Bello Asada ya yi magana kan lamarin inda ya musanta.
Rundunar sojojin Najeriya na ci gaba da rike wuta a kan 'yan ta'adda, musamman mayakan Bello Turji da su ka addabi rayuwar mazauna Arewacin Najeriya.
Jihar Zamfara
Samu kari