Jihar Zamfara
A labarin nan, za a ji cewa wasu migayun mutane dauke da miyagun makamai sun bude wa bayin Allah wuta, tare da kwashe mutane da dama a sassan jihohin Zamfara.
Wasu jiga jigan APC a Zamfara sun maka shugaban jam'iyyar a kotu bisa zargin an dakatar da su ba bisa ka'ida ba. Sun gabatar da bukatu akalla hudu gaban kotu.
An kashe tsohon dan takarar Majalisar Tarayya, Hon. Umar S. Fada Moriki, a kan hanyar Tsafe, lamarin da ya tayar da hankalin al’ummar Zamfara baki ɗaya.
Dakarrun sojojin saman Najeriya sun samu gagarumar nasara bayan sun kai farmaki kan 'yan ta'adda. Sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa yayin farmakin.
Mutum ɗaya ya mutu, shida sun ji rauni a turmutsutsin da aka samu a gidan Ministan Tsaro, Bello Matawalle a Gusau. An ce lamarin ya faru ne a ziyarar ministan.
A labarin nan, za a ji cewa wasu garuruwa a Zamfara sun bayyana cewa sun gamu da sabon kalubalen yan ta'adda d ake neman haraji daga tsakanin N4m zuwa N40m.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya da ke mulki a Zamfara ta karyata ikirarin da APC ta yi na cewa ana shirin kai wa Bello Matawalle hari idan ya sauka a jihar.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Zamfara ta caccaki PDP mai mulki. APC ta ce PDP ta tsorata kan ziyarar da Bello Matawallw yake shirin kawowa jihar.
Wata ƙungiya mai suna Concerned Nigerians for Human Security ta rubuta wa Donald Trump wasiƙa, tana neman ya shiga tsakani kan tsananin rashin tsaro a Zamfara.
Jihar Zamfara
Samu kari