Jihar Zamfara
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka mutum daya tare da yin awon gaba da wasu mutane.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
A labarin nan, za a ji cewa wasu fitinannun 'yan ta'adda sun bi dare, inda suka kashe matashi mai shekaru 21 a jihar Zamfara a yayin wani hari da suka kai masu.
Rahotanni sun bayyana cewa mutanen gari sun yi kukan kura sun tare wata dabar yan bindiga, sun kama daya daga ciki kuma sun kashe shi a jihar Zamfara.
Jam'iyar APC reshen jihar Zamfara ta bayyana cewa abubuwan da Bello Turji ya fada sun nuna karara cewa Bello Matawalle ba shi da alaka da 'yan bindiga.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Murtala Asada ya ce ba haka kawai ya ke zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ba.
Karamin Ministan Tsaro a Najeriya, Dr. Bello Matawalle, ya musanta zargin alaka da yan ta’adda, yana kalubalantar masu zargi su kai shi kotu da hujjoji.
Gobara ta lalata gidaje huɗu a Asokoro, Abuja, a wani gini da ake alakanta da tsohon gwamnan Zamfara, Ahmed Yerima. Ana zargin farantan solar ne suka jawo gobarar.
Jihar Zamfara
Samu kari