Jihar Zamfara
Dan majalisar da ke wakiltar Tsafe/Gusau ya koka kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a jihar Zamfara. Ya fadi matakin dauka domin kawo karshenta.
Yayin da hukumar rarraba wutar lantarki ta NERC ta kara kudin wuta a Najeriya, wasu jihohi a kasar sun shirya ba da ingantacciyar wuta ga alummarsu.
Kungiyar Southern Nigeria Youth Movement ta ja kunnen Gwamna Dauda Lawal kan sukar Bello Matawalle inda ya ce ya kamata ya maida hankali kan dakile matsalar tsaro.
Gwamnatin jihar Zamfara ta dauki matakin takaita zirga-zirga a tsakanin iyakokinta da jihohin Sokoto da Katsina. Ta dauki wannan matakin ne saboda rashin tsaro.
Kwamishinan rundunar ƴan sandan jihar Zamfara, CP Shehu Muhammad Dalijan, ya tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun kashe ɗan kasuwa tare da sace matarsa.
'Yan bindiga sun kai sabon farmaki Gusau, babban birnin jihar Zamfara yayin da Musulmi suke tsakiyar yin sallar Tahajjud, an ruwaito sun sace masallata da dama.
Akalla sabbin gwamnonin Arewacin Najeriya bakwai ne suka ci bashin biliyoyin kudi a cikin watanni shida kacal da suka yi a kan karagar mulkin jihohinsu.
Jam'iyyar APC a Arewa maso Yamma ta gargadi jami'yyar PDP a jihar Zamfara kan zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya raba shinkafa ga 'yan bindiga.
An musanta ikirarin da wani shafin yada labarai ta yi na cewa karamin ministan tsaro, Bello Muhammad Matawalle, ya raba buhunan shinkafa ga 'yan bindiga.
Jihar Zamfara
Samu kari