Jihar Zamfara
An kama mutane 6 cikin wandanda ake zargi da kai hari wani masallaci ana sallar asuba a jihar Zamfara. Maharan sun tafi da wasu masallata yayin harin.
Mazauna Arewacin Zamfara sun nuna damuwa kan daukewar sabis na sadarwa a kananan hukumominsu, sun roki hukumar NCC ta shiga tsakani don dawo da sabis.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a su ka gamu da iftila'in harin 'yan bindiga a jihar Zamfara a wani harin ba zata da 'yan bindiga su ka kai zuwa Gusau.
Kungiyar 'Zamfara Good Governance Network' ta soki gwamna Dauda Lawal na Zamfara kan cewa zai iya dakile ta'addanci a mako biyu inda ta zarge shi kan makarkashiya
Rahotanni sun tabbatar da cewa jagoran yan ta'adda, Kachalla Abu Dan Barka, da wasu mayaƙansa huɗu sun mutu a harin abokan gaba a karamar hukumar Maru, Zamfara.
Rahotanni sun tabbatar da cewa fada tsakanin kungiyoyin yan bindiga ya zama silar kashe jagorori biyu, Kachalla Mai Hidima da Kachalla Bingil a Zamfara.
Jagoran 'yan bindiga a jihar Zamfara, ya fusata inda ya bindige wasu daga cikin mayakansa. Ado Aleiro ya yi kisan ne da kansa kan zargin cin amana.
A labarin nan, za a ji gwamnati ta lissafa wasu jihohi da yankunan da ake sa ran za su gamu da iftila'in ambaliya a cikin kwanaki biyar da za a yi mamakon ruwa.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya koka kan matsalar rashin tsarom da ake fama da ita. Ya nuna cewa yana da masaniya kan shugabannin 'yan bindiga.
Jihar Zamfara
Samu kari