Jihar Zamfara
Jiga-jigan jam'iyyar PDP 15 a Zamfara, ciki har da shugabanni na jiha, sun koma APC. Yari da Matawalle za su karɓe su, APC ta ce za ta kwato mulki a 2027.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi artabu da 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin sun samu nasarar fatattakar 'yan bindigan wadanda suka zo daukar fansa.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe dan ta'adda, Abu AK a jihar Zamfara. An kashe dan ta'addan ne yayin da ya shiga cin kasuwa a karamar hukumar Tsafe.
Jagoran 'yan ta'adda, Bello Turji ya saki sama da mutum 100 a kokarin kawo zaman lafiya a Najeriya. Ana kokarin sulhu da Turji domin daina kai hare hare Zamfara.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da mutane masu yawa a wasu hare-haren da suka kai a jihar Zamfara. Sun tafi da su cikin daji.
Wasu 'yan bindiga dauke da muggan makamai sun kai hari a jihar Zamfara inda suka yi awon gaba da mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa a Zamfara, APC ta karyata cewa tana shirye-shiryen karbar Gwamnan jihar, Dauda Lawal a cikin yan kwanakin nan.
Malamin addinin Kirista, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi gwamnoni bakwai na Najeriya cewa samun wa’adin biyu a 2027 zai zama musu wahala saboda wasu dalilai.
Rahotannin da ke riskarmu sun tabbatar da cewa yan bindiga sun kai farmaki da safe a ƙauyen Maradawa da ke cikin yankin Rijiya, Gusau, jihar Zamfara a masallaci.
Jihar Zamfara
Samu kari