Jihar Zamfara
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle, ya yi magana kan batun neman takarar gwamnan jihar Zamfara a zaben 2027. Ya nuna cewa zai marawa Gwamna Dauda baya.
Kwamishinan ilmi, kimiyya da fasaha na jihar Zamfara, Mallam Wadatau Madawaki, ya yi murabus daga kan mukaminsa kan shirin Gwamna Dauda na komawa APC.
Dukkan mambobin majalisar dokokin jihar Zamfara 24 sun sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC domin bin sahun Gwamna Dauda Lawal a ranar Litinin.
A ranar Talata mai zuwa ake sa ran mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima zai karbi Gwamna Dauda Lawal zuwa jam'iyyar APC a taron da aka shriya.
Karamin ministan tsaro na ƙasa, Bello Matawalle, ya yaba sauyin sheƙar gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, daga jam’iyyar PDP mai adawa zuwa APC mai mulki.
Gwamna Dauda Lawal na Zamfara ya sauya sheka zuwa APC. A sanarwar da ya fitar, gwamnan ya bayyana manyan dalilan ficewarsa da PDP tare da shiga APC.
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Mani Malam Mummuni ya sanar da sauya shekar Gwamna Dauda Lawal daga PDP zuwa jam'iyyar APC mai mulkim Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa rahotonni sun bayyana cewa ana zaton gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara sai tattara kayansa daga PDP zuwa APC mai mulki.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi taro da masu ruwa da tsaki na jam'iyyar PDP. Gwamnan ya tabo batun ficewa daga jam'iyyar PDP don zaben 2027.
Jihar Zamfara
Samu kari