Jihar Zamfara
Ministan Tsaro na Kasa, Bello Matawalle, na shirin aurar da ’ya’yansa tara a Abuja. Bikin zai gudana a Masallacin Kasa a ranar 6 ga Fabrairun 2026.
Wasu matafiya sun taka bam da ake zargin 'yan ta'adda sun dasa a jihar Zamfara. Lamarin ya jawo an samu jikkatar mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba.
Jam'iyyar APC a Zamfara ta karyata rahoton cewa Gwamna Dauda Lawal ya aika da wasikar sauya sheka, tana zargin labarin a matsayin kirkirarre da yaudara.
Waau miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kasuwar Daji da ke yankin karamar hukumar Kauran Namoda a jihar Zamfara, sun yi awon gaba da shanu fiye da 500.
Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Abdullahi Fodio a Kebbi za ta karrama Gwamna Nasir Idris da digirin girmamawa, tare da yaye dalibai 7,221 a taron tarihi.
Jam’iyyar APC ta wanke Ministan Tsaro Bello Matawalle daga zargin kama Saleem Abubakar, tana jaddada mahimmancin bincike kan lamarin tsaron Najeriya.
Gwamnatin Zamfara ta nemi Shugaba Tinubu ya shiga tsakani yayin da take zargin jami'ai daga ofishin Nuhu Ribadu sun 'sace' wani hadimin gwamna, Saleem Abubakar.
Jami'an tsaro sun yi arangama da 'yan bindiga a jihar Zamfara. Jami'an tsaron sun samu nasarar ragargazar 'yan bindigan tare da ceto mutanen da suka sace.
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta ƙaddamar da hare-haren sama masu ƙarfi a Zamfara, lamarin da ya tarwatsa manyan sansanonin ‘yan bindiga.
Jihar Zamfara
Samu kari