![Zanga zangar adawa da gwamnatin Tinubu ta gamu da cikas, dalibai sun janye jiki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d807196af8ad5852.jpeg?v=1)
Yar Makaranta
![Zanga zangar adawa da gwamnatin Tinubu ta gamu da cikas, dalibai sun janye jiki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d807196af8ad5852.jpeg?v=1)
![Guinness: Mutumin Arewa ya shiga gasar daukar lokaci mafi tsawo ana karatu a duniya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/0c845da7a9e78a60.jpeg?v=1)
![Rugujewar gini kan dalibai: Gwamnatin Filato ta sanar da ranakun zaman makoki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/728807c4d7acc181.jpeg?v=1)
![Dogo mai dogon zamani: Bidiyon zankalelen yaro dan aji 4 a firamare ya dauki hankalin jama'a](https://cdn.legit.ng/images/360x203/21bfe3326e2bb8bd.jpeg?v=1)
![Gwamnan Kano ya ware N4.8bn domin gyara makarantu, mutane 17, 000 za su samu aiki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/27eaace55dffefe4.jpeg?v=1)
![Ana kukan rashin kudi, Gwamnan Kaduna yana kashe N4bn a ciyar da dalibai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/41f6d19b96ca42ca.jpeg?v=1)
![Likita ta bayyana abin da yake kashe dubunnan mata a boye duk shekara a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d9e0b96e08ea8312.jpeg?v=1)
Dubunnan mata suna mutuwa a duk shekara musamman bayan samun juna biyu ko haihuwa. Dr. Zainab Mahmud likita ce a Amurka da ke da burin kawo gyara a Najeriya.
![Kano: Dan majalisar yanki ya yi wa marayu 120 gata, za su fara zuwa makaranta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dd3624c348b411d1.jpeg?v=1)
Wani kansila a jihar Kano ya dauki nauyin karatun marayu 120 tun daga karama har zuwa babbar sakandire. Ya kuma yi alkawarin tallafa masu ko ba ya kan mulki.
![“Sirrin hada aikin asibiti da gidan aure, har na zama Farfesa”, Dakta Hadiza Galadanci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f32632c64c12f5ba.jpeg?v=1)
Duk da Hadiza Shehu Galadanci ta zama Farfesa, ba ta manta da kula da iyalinta ba. Farfesar ta ce idan ta dawo daga asibiti, abin da yake gabanta shi ne tarbiyya.
![Makarantar Abuja ta ɗauki mataki kan ɗalibar da mahaifinta ya lakaɗawa malama duka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4519082e93010af1.jpeg?v=1)
Makarantar Ace da ke Garki, Abuja ta dakatar da wata daliba da mahaifinta ya shiga har cin makarantar ya lakaɗawa wata malama duka saboda ta ladabtar da ɗiyarsa.
![Mahaifi ya lakaɗawa malamar makarantar Abuja duka saboda ta taba yarinyarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e1d503ec14b17288.jpeg?v=1)
Wani mahaifi mai suna Muhammada Jimeta ya daki malam mai suna Sekinat Adedeji a makarantar Aces a Abuja saboda ta daki yar sa mai suna Karima Muhammad Jimeta.
![Ranar yara: Tinubu ya yi alkawura kan inganta rayuwar kananan yara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8fbce20e6398d7d9.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya yara da iyayensu murna a yayin bikin ranar yara ta duniya ta shekarar 2024. Shugaban ya yi alkawarin ingnata ilimi da tsaro.
![Mummar gobara ta tashi a makarantar addini a Najeriya, dalibi 1 ya mutu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2fefdb62e5c605d5.jpeg?v=1)
Dalibi daya ya mutu, sannan an lalata kadarori da dama a lokacin da gobara ta tashi a makarantar Bishop Crowther Memorial, Awka, babban birnin jihar Anambra.
![Gwamnati ta aika muhimmin sako ga dalibai, za a fara ba da rancen kudin karatu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c8927ca194aeb3f5.jpeg?v=1)
Asusun ba da lamunin karatu na Najeriya (NELFUND) ya sanar da ranar 24 ga Mayu, 2024, a matsayin ranar da za a bude shafin yanar gizo domin neman lamunin.
![Hukumar UBEC za ta yi horo na musamman ga malamai 1480](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3b3f7932c32612cb.jpeg?v=1)
Hukumar ilimin bai daya (UBEC) ta kaddamar da shirin yiwa malaman karkara 1480 horo na musamman domin bunkasa ilimi. Za a zabi malamai 40 ne daga kowace jiha.
Yar Makaranta
Samu kari