Yar Makaranta
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta sha alwashin saka kafar wando daya da Amurka game da batun kisan dalibai, musamman mata a kasar a yakin da ake gwabzawa.
Gwamnatin Kano ta sanar da hutun Sallah daga 1 ga Maris, 2026. Makarantun kwana za su koma a ranar 22 ga Maris, yayin da na jeka-ka-dawo za su koma 23 ga Maris.
Ofishin jakadancin Maurka a Najeriya ya ba 'yan Najeriya damar shiga kwasa-kwasan koyon Turanci kyauta domin habaka kasuwanci da hanyoyin neman aiki.
Jami'a mallakar jihar Gombe ta sanar da cewa na kai wa wata daliba hari a dakin kwanan dalibai mata a jami'ar. Shugaban jami'ar Sani Ahmed Yauta ya ziyarci wajen.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta bayar da tabbacin cewa ta ceto baki daya daliban makarantar Papiri da suka rage a hannun 'yan ta'adda.
Yara huɗu sun mutu a jihar Kogi bayan wata mota ta afka cikin kogi da ɗaliban da take ɗauka zuwa makaranta. Al’umma sun yi zanga-zanga kan rashin makaranta a Egbolo.
Fadar shugaban kasa ta kare kalaman da Bola Tinubu ya yi na neman Goodluck Jonathan ya yi murabus daga kujerar shugaban kasa kan sace yan mata a Chibok.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya ce abin kunya ne yadda gwamnonin Arewa suke rufe makarantu saboda barazanar rashin tsaro da sace dalibai da malamai.
A labarin nan, za a ji rundunar ƴan sandan Delta ta aika da jami'ai wata makarantar mata a jihar bayan an samu rahoton harbi da ake tsammanin harin ƴan bindiga ne.
Yar Makaranta
Samu kari