Yar Makaranta
A labarin nan, za a ji cewa Hausawa mazauna jihar Oyo da kewaye sun bayyana cewa ana masu mugun gani saboda garkuwa da daliban jihar Oyo a kwanakin baya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin dalibai sun tsere daga makarantunsu a Neja bayan an samu labarin cewa ƴan bindiga sun kai hari zuwa wasu sassan jihar.
A labarin nan za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun samu bayanan sirri game da wani 'dan sa kai da ke aiki a makarantar mata da zargin yi wa ISWAP aiki.
A labarin nan, za a ji kotu da ke zamanta a Jigawa ta umarci jami'an DSS da su dakatar da binciken da suke game da jami'inta da ake zargi ya sace budurwa a jihar.
A labarin nan, za a ji gwamna Bala Mohammed na Bauchi ya gwangwaje sarakunan gargajiya da motocin alafarma da yawansu ya kai 156 duk da talauci a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta sha alwashin saka kafar wando daya da Amurka game da batun kisan dalibai, musamman mata a kasar a yakin da ake gwabzawa.
Gwamnatin Kano ta sanar da hutun Sallah daga 1 ga Maris, 2026. Makarantun kwana za su koma a ranar 22 ga Maris, yayin da na jeka-ka-dawo za su koma 23 ga Maris.
Ofishin jakadancin Maurka a Najeriya ya ba 'yan Najeriya damar shiga kwasa-kwasan koyon Turanci kyauta domin habaka kasuwanci da hanyoyin neman aiki.
Jami'a mallakar jihar Gombe ta sanar da cewa na kai wa wata daliba hari a dakin kwanan dalibai mata a jami'ar. Shugaban jami'ar Sani Ahmed Yauta ya ziyarci wajen.
Yar Makaranta
Samu kari