Albashin ma'aikata
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce jira ya kare domin ma'aikata za su fara ganin sabon mafi ƙarancin albashi na N70,500 a karshen watan Disamba.
Gwamnatin jihar Bayesa ta amince za ta fara biyan ma'aikatan kananak hukumomi abashi mafi ƙaranci na N80,000 bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki.
Kungiyoyi sun bayyana rashin jin dadin hukuncin mahukunta. Hukumomi a FCT sun nemi a fara biyan albashin 2025.NULGE ta ce za ta ci gaba da yajin aikin da ta ke yi.
Kungiyar ASUU reshen jami'ar LASU ta fara yajin aiki saboda rashin biyan karin albashi da gwamnati ta gaza aiwatarwa tun Janairu 2023. An ba dalibai hakuri.
Alkalai a jihar Cross River sun shiga yajin aiki saboda rashin cika musu bukatu. Alakalan sun dakatar da dukkanin ayyuka har sai an magance matsalolinsu.
CBN ya yi karin haske kan shirin ritayar ma'aikata 1000. Bankin ya musanta cewa shi ya tilasta masu ajiye aiki. Sannan ya fadi dalilin ware N50bn kudin sallama.
Gwamna Abdullahi Sule ya tabbatar da fara biyan sabon albashin N70,500, amma jihar ba za ta iya ɗaukar karin albashin da ake buƙata ba saboda rashin kuɗi.
Yan kwadago sun fasa shiga yajin aikin da suka yi niyya bayan Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya amince da N80,000 a sabon mafi ƙarancin albashi.
Yan kwadago sun tabbatar da cewa tun a Nuwamba, 2024, ma'aikata suka fara ganin sabon mafi ƙarancin albashi, sai dai ba a aiwatar da shi yadda ya dace ba.
Albashin ma'aikata
Samu kari