Albashin ma'aikata
Karamar ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha ta ce gwamnatin Tinubu za ta sake duba mafi ƙarancin albashin ma'aikata nan da ƙasa da shekaru biyu masu zuwa.
Gwamna Abba Yusuf ya saki N5bn ga masu fansho, ya kuma sanar da karin mafi karancin fansho zuwa N20,000. Abba ya ce Ganduje ya jefa 'yan fansho a cikin wahala.
Gwamnatin Kano ta jaddada aniyarta na tabbatar da biyan dukkanin 'yan fansho hakkokinsu kamar yadda ta yi alkawari kafin a zabe ta a shekarar 2023.
Tsofaffin ma'aikatan CBN da aka kora daga bakin aiki sun garzaya kotu su na kalubalantar yadda babban bankin ya saba doka wajen korarsu ba bisa ka'ida ba.
Malamai da ma'aikata karkashin JAC sun shiga yajin aiki a Bauchi, inda suka bukaci a aiwatar da tsarin albashi na CONPCASS da CONTEDISS. An rufe manyan makarantu.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ware kudade domin biyan basussukan fansho da giratuti na malaman makaranta da suka yi ritaya.
Kwamitin haɗin guiwa na malamai da ma'aikatan manyan makarantun gaba da sakandire a Bauchi sun ayyana shiga yajin aiki kan rashin aiwatar da dokar sabon albashi.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya faranta ran ma'aikatan gwamnati yayin da ake bankwana da shekarar 2024. Gwamna Makinde ya cika alkawarinsa kan albashi.
Gwamnatin jihar Zamfara ta faranta ran ma'aikata yayin da ake shirin bankwana da shekarar 2024. Gwamnatin ta amince da biyan ma'aikata albashin watan 13.
Albashin ma'aikata
Samu kari