Albashin ma'aikata
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana yadda ta ceto wadansu jihohi 27 na kasar nan daga matsalar gaza biyan albashin ma'aikata.
NLC ta yi kira ga Gwamna Babajide Sanwo-Olu da ya ƙara mafi ƙarancin albashi daga N85,000 zuwa N150,000 ga ma'aikatan Legas, saboda karuwar tsadar rayuwa.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya haura mafi karancin albashin ma'aikata na kasa, ya amince da N90,000 ga karamin ma'aikaci a kowane wata.
Manyan jami'ai da mukaminsu ya fara daga mataimakin kwanturola, kwanturola, babban kwamanda zuwa sama, za su ci gaba da karbar albashi har zuwa lokacin mutuwarsu.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma ya fitar da sabon mafi karancin albashi ga malaman manyan makarantu, ma'aikatan lafiya da sauran ma'aikatan jihar.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a ke sama da 4000 ke fafutukar ganin an dauke su aiki a kwalejin fasaha ta Jalingo da ke da guraben aiki ga mutane 98 kacal.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa bayanai sun nuna yawan albashi da Shugaba Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima ke karba.
Ana batun karawa Shugaba Bola Tinubu da yan siyasa albashi, mai fashin baki kan lamuran yau da kullum ya yi magana inda ya bukaci su yi murabus daga kujerunsu.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta fitar da wani rahoto da ke nuna yadda mafi karancin albashin Najeriya, N70,000 ya gaza sauya rayuwar talaka.
Albashin ma'aikata
Samu kari