Albashin ma'aikata
Fasto Umo Eno, gwamnan jihar Akwa Ibom ya ba da tabbacin cewa zai biya ma’aikatan jihar albashi biyu a watan Disamba domin inganta bukukuwan Kirsimeti.
Gwamnatin jihar Kwara ta bayyana shirinta na rike albashi da alawus alawus na ma'aikatan da ba su mallakin lamɓar zama cikakken mazaunin jiha ba.
Kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) ta shirya fara yajin aiki a jihohin da ba su fara biyan sabon mafi karancin albashi ba. Ta ba gwamnonin jihohin wa'adi.
Wasu gwamnoni a jihohin Najeriya har yanzu ba su fara biyan ma'aikata sabon mafi karancin albashi ba. Jihohin sun hada Zamfara, Taraba da Sokoto.
Gwamnatin jihar Borno ta fara biyan malaman makarantun firamare sabon mafi karancin albashi na N70,000. Malaman makarantan sun nuna farin cikinsu kan hakan.
Gwamnatin Kaduna na shirin zuba N93 biliyan cikin shekaru hudu don gyara sashen ruwa, magance jahilcin da ya shafe shekaru goma, da inganta KADSWAC har zuwa 2027.
Matasa masu yiwa ƙasa hidima wanda aka fi sani da NYSC sun ce har yanzun gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin karain alawaus zuwa N77,000 a wata.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamnan ya amince zai biya ma'aikata albashin N80,000.
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno ya aiwatar da dokara sabon mafi ƙarancin albashi, ma'aikata sun fara ganin karin kudi a albashinsu na wata.
Albashin ma'aikata
Samu kari