Albashin ma'aikata
A labarin nan, za a ji yadda wata majiya ta tona ainihin abin da ya jawo matatar Dangote ta samu matsala da PENGASSAN har ta kori ma'aikatanta guda 800.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kwadago ta kasa, NLC ta umarci dukkanin kungiyoyin da ke karkashinta da zauna da shirin tsunduma yajin aiki.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya kara raba hakkin aiki na N5bn ga iyalan tsofaffin ma'aikata da iyalan wadanda su ka rasu.
Ma’aikatan Ondo sun bukaci gwamna ya kara mafi karancin albashi daga N73000 zuwa N256,950, suna danganta bukatarsu da tsananin tsadar rayuwa bayan cire tallafin mai.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin bai wa ’ya’yan marigayiya, Grace Adayilo aiki kai tsaye domin tallafawa rayuwar iyalanta.
A labarin nan, za a ji cewa tsofaffin ma'aikatan kasar nan sun fara baranzar fara zanga-zanga tsirara saboda mawuyacin halin da su ke ciki a yanzu.
Likitoci masu neman kwarewar aiki a Abuja sun shiga yajin aiki na sai baba ta gani, yayin da suka zargi gwamnati da kin biyan hakkoki da kuma karancin ma’aikata.
Gwamnatin jihar Akwa Ibom ta ayyana dokar ta-baci a fannin lafiya, za a dauki ma’aikatan lafiya 2,000, a gyara asibitoci da karin kasafin kudi na ₦695bn.
Bincike ya nuna cewa, zai ɗauki ma'aikaci mai karɓar mafi ƙarancin albashi na N70,000 fiye da shekaru biyu kafin ya iya mallakar sabuwar wayar iPhone 17.
Albashin ma'aikata
Samu kari