Albashin ma'aikata
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris Kauran Gwandu, ya saukakawa ma'aikata saboda azumin watan Ramadan. Gwamna Nasir rage musu lokacin tashi daga aiki.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Dauda Lawal Dare na jihar Zamfara ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ba ta taba ba su tallafin da ake raba wa jihohi ba.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya amince a biya ma'aikata da 'yan fansho hakkokinsu na watan Fabrairun 2026. Amincewar na zuwa ne ana shirin fara azumi.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya amince da fara biyan albashin watan Fabrairu daga 13 ga watan domin ma’aikata su shiga Ramadan cikin walwala da annashuwa.
Hukumar tattara kudaden shiga da lura da kasafin kudi (RMAFC) ta kammala tsarin yin karin albashi ga masu rike da mukaman siyasa. Ana jiran amincewa Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin ma'aikatan Najeriya sun fara cin gajiyar wani bangare na dokokin haraji da gwamnatin Bola Tinubu ta zo da su.
Likitoci a Fatakwal sun goyi bayan shiga yajin aiki a ranar 12 ga Janairu, 2026, duk da umarnin kotun masana'antu. Likitocin sun kafa sharuda ga gwamnati.
Ƙungiyar likitoci (NARD) za ta fara yajin aiki a ranar 12 ga Janairu, 2026, sakamakon gazawar gwamnati wajen cika yarjejeniyar inganta jin daɗin ma'aikatan lafiya.
Kungiyar kwadago ta NLC ta bukaci gwamnatin Najeriya ta gaggauta duba albashin ma'aikata domin yi musu kari a sakon da ta fitar na sabuwar shekarar 2026 da aka shiga
Albashin ma'aikata
Samu kari