Albashin ma'aikata
Gwamna Monday Okpebholo ya biya ma'aikatan Edo albashin watan 13, lamarin da ya sa ma'aikata suka yaba masa domin zai taimaka musu wajen biyan kudin makarantar yara.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara wa malamai da limamai sama da 11,000 da ake biyansu a kowane wata a jihar.
Kungiyar malaman jami'a ta kasa, ASUU ta sabunta yarjejeniyar 2009 da gwamnatin tarayya. Za a kara wa malamai albashi da ingata tsarin fansho da sauransu.
Gwamnan Ebonyi, Francis Ogbonna Nwifuru, ya amince da biyan ₦150,000 a matsayin alawus din Kirsimeti ga dukkan ma’aikatan gwamnati a jihar gaba daya.
Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da karin albashi mai tsoka ga likitoci da ma'aikatan lafiya a fadin jihar. Ta amince da karin ne domin bunkasa ayyukansu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya amince a biya ma'ikata albashin watan 13. Ya ce hakan na daga cikin abin da yake yo tun bayan hawansa mulki a shekarar 2019.
Gwamna Umo Eno ya tallafa wa mawakin yabo wanda ya kasance makaho Chris Vic da filin ƙasa, gida, da jarin N100m domin karfafa dogaro da kai a Akwa Ibom.
Kungiyar tsofaffin ma’aikatan gwamnatin tarayya ta sanar da shirin gudanar da zanga-zangar tsirara a fadin kasa saboda bashin karin fansho da tallafi.
Hukumar Kula da Harkokin Shari'a ta Jihar Kano ta dakatar da wani rijistara da babban jami'in kotu kan zarge-zargen aikata laifuffuka masu girma.
Albashin ma'aikata
Samu kari