Amurka
Pentagon ta sanar da cewa yaƙin Iran ya ci dala biliyan 29 a watanni biyu zuwa Mayu 2026, lamarin da ya haifar da taƙaddama tsakanin Trump da ƴan Democrat.
Primate Ayodele ya yi hasashen cewa kasashen Amurka da Birtaniya ba za su goyi bayan Tinubu a 2027 ba, yana mai jan kunnen jam'iyyun hamayya su hada kai.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi tsokaci kan batun kai sunansa gaban majalisar Amurka kan zargin take 'yancin addini.
Wani rahoto ya nuna cewa kasar Larabawa ta UAE ta kaddamar da hare-hare a kan Iran a lokacin da ake yakin Iran da Amurka da Isra'ila a Gabas ta Tsakiya.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya dauki matakin ladabtarwa kan basaraken da aka samu da laifin aikata damfara inda aka yanke masa hukunci a Amurka.
Abraham Foxman da ya shahara da goyon bayan Isra'ila kan kisan kare dangi a Gaza, mai kare Yahudawa a duniya ya mutu. Foxman ya yabawa Trump kan yakin Iran.
Amurka ta kwaso mutanenta 17 daga jirgin MV Hondius ranar 10 ga Mayu, 2026, inda aka samu mutum daya da kwayar cutar Hantavirus wadda ke da hadarin kisa sosai.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa suna so su daina dogaro da Amurka game da karfin soja nan da shekara 10 masu zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa kasashen Amurka da Iran sun sake samun rashin fahimta bayan bangarorin biyu sun ki amincewa da sharuddan sulhun da suka aika wa juna.
Amurka
Samu kari