Amurka
Gwamnatin Donald Trump tana nazarin kai harin soji kan ƙungiyar JNIM mai alaƙa da al-Qaeda a Mali domin ɗakile ta'addanci a yankin Yammacin Afirka.
Amurka ta kakaba harajin 12.5% kan kayayyakin Najeriya bisa zargin gazawa wajen hana kayayyakin aikin tilas, yayin daTrump ya tsaurara matakan kasuwanci.
Kotun tarayya ta yanke wa Vance Boelter hukuncin daurin rai da rai saboda kashe Melissa Hortman da mijinta, yayin da iyalansu suka bayyana radadin da suke ciki.
A labarin nan, za a ji irin barazanar da shugaban Amurka Donald Trump ya ke yi wa kadarorin Iran da ke kasar, tare da martanin da aka yi kan taba dukiyar wata kasar.
Iran ta ƙi tayin tsagaita wuta da Amurka ta aika ta hannun Firaministan Iraki, tana mai cewa ba a warware batun Hormuz ba yayin da rikicin ke ƙara tsananta.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin mazauna jihar Kano sun bayyana takaici game da yadda gwamna Abba Kabir Yuauf ya raba Naira miliyan 100 ga yan dangwale.
Isra'ila ta kai sabbin hare-hare a Gaza bayan umarnin ficewa, inda aka kashe Falasdinawa biyu yayin da Majalisar Dinkin Duniya ta gargadi duniya kan matsalar yunwa.
Amurka ta yi Allah-wadai da kisan iyalan Fasto Ezekiel Dachomo a Filato, ta bukaci a hukunta masu laifi, yayin da sanarwar ta haifar da martani daga jama'a.
Majalisar Wakilai ta Amurka ta bukaci Trump ya dakatar da yakin Iran, amma Majalisar Dattawa ta yi watsi da irin wannan kuduri, rikici na kara kamari.
Amurka
Samu kari