Amurka
A labari nan, za a ji cewa Fadar shugaban kasa ta bayyana dalilin da ya sa shugaban Amurka, Donald Trump ya aiko da wasika ga shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Amurka ta tabbatar da mutuwar Sgt. Angel Rampersad, soja mai shekaru 28, a harin makaman Iran kan sansanin sojin Muwaffaq Salti da ke kasar Jordan.
Trump ya sake yi wa Iran barazana, yana cewa Amurka za ta lalata gada ko tashar wutar lantarki duk lokacin da Iran ta kai hari kan jirgi a mashigar Hormuz.
Spain na iya rasa kaso mai tsoka daga kyautar lashe Kofin Duniya na FIFA 2026 saboda harajin Amurka, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce da martani daga masana.
Shugaba Donald Trump zai halarci karɓar gawarwakin sojojin kasar Amurka huɗu da aka kashe a Jordan da Iraq yayin da rikicin Iran ke ci gaba da ƙamari.
Zohran Mamdani ya amince ba shi da ikon kama Netanyahu a birnin New York, yana mai cewa gwamnatin tarayya ce kawai za ta iya aiwatar da sammacin ICC.
A labarin nan, za a ji cewa duk da adawar da kasar Amurka ke yi game da mallakar makamishin nukiliya ga wasu kasashe, ta fara kokarin taimakon Saudiyya ta mallaka.
Kamfanin Amurka, Von Batten-Montague-York da Atiku Abubakar ya ɗauki hayarsa a kan $1.2m ya fara bankado tsofaffin takardun shari’ar Bola Tinubu a kasar Amurka.
Shugaba Donald Trump ya ce Amurka ba ta gama da Iran ba, yana gargadin yiwuwar sabon hari kan wani yanki da ya ce Iran za ta dauki shekaru 20 kafin ta farfado.
Amurka
Samu kari