Amurka
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Amurka ce ta lalata babbar gada mafi girma a Iran, yana gargadin cewa akwai karin hare-hare idan ba a kai ga yarjejeniya ba.
Ministan tsaron Amurka Pete Hegseth ya bukaci babban hafsan rundunar sojin kasa, Janar Randy George, ya yi murabus yayin rikicin da ake yi da Iran.
Rundunar sojojin Iran ta kaddamar da hare-hare kan sansanin sojojin sama na Amurka. Sansanin sojojin yana dauke da jiragen yakin Amurka da ake amfani da su.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa Antoni Janar ta kasar, Pam Bondi za ta sauka daga mukaminta ta koma bangaren kamfanoni masu zaman kansu.
Rundunar dakarun juyin juya halin Musulunci ta Iran ta kaddamar da hare-hare masu zafi kan Amurka da Isra'ila yayin da ake ci gaba da yaki a Gabas ta Tsakiya.
Yayin da ake ci gaba da musayar wuta a Gabas ta Tsakiya, Jamus ta roki China ta yi amfani da tasirinta ta lallaba Iran domin a kawo karshen wannan rikicin.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa karfin soji ba zai iya warware matsalar shirin nukiliyar Iran ko bude mashigar ruwa ta Hormuz ba.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron, ya tanka dangane da kalaman ba'a da shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi masa dangane da aurensa da matarsa.
Hedkwatar rundunar sojojin Iran ta umarci manyan hafsoshi su kara sa ido kan yiwuwar shigar da dakarun makiya cikin kasar bayan barazanar Shugaba Donald Trump.
Amurka
Samu kari