Amurka
Kasar Iran da Amurka sun dakatar da hare-hare domin ba tattaunawa dama, yayin da Netanyahu ya bukaci Trump ya kawo karshen shirin nukiliyar Iran.
Dan majalisar Amurka, John James ya bukaci a saki Nnamdi Kanu ko a sake masa shari'a, yana gargadin yiwuwar rage tallafin Amurka ga kasar Najeriya.
Wani kamfanin fafutukar siyasa da ke da alaƙa da Atiku Abubakar mai suna Von Batten-Montague-York ya sake neman a fitar da bayanan shari’ar Tinubu da ke Amurka.
Rahotanni sun ce Trump ya dakatar da shirin kai sabbin hare-hare kan Iran, yayin da Amurka ke ba diflomasiyya dama amma ta ci gaba da shirye-shiryen soja.
Masana sun gargadi cewa yiwuwar dakatar da tallafin Amurka ga Najeriya saboda rashin tsaro na iya shafar lafiya, tsaro da ayyukan jin kai idan kudirin ya zama doka.
Rahoton leken asirin Amurka ya ce sabon jagoran Iran ya fi nuna sha'awar makamin nukiliya, yayin da Tehran ke kare kadarorinta bayan hare-haren yaki.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Kawu Sumaila ya yi tir da kalaman da Sanata Ted Cruz na Amurka ke yi da ake ganin zai iya jefa Najeriya a cikin matsala.
Bidiyon da ya yaɗu yana ikirarin Donald Trump ya faɗi yayin shiga motar shugaban ƙasa ya kasance na bogi. Bincike ya tabbatar an ƙirƙire shi ne da fasahar AI.
Amurka ta kakaba sabon harajin shigo da kayayyaki kan Najeriya da wasu ƙasashe 59, inda Najeriya za ta fuskanci harajin 12.5% saboda kayayyakin aikin tilas.
Amurka
Samu kari