Amurka
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce a shirye ya ke ya sake kai hare-hare Iran bayan ganawa da Benjamin Netanyahu. Ya bukaci kungiyar Hamas ta ajiye makami.
Kasar Amurka ta kawo hare-hare ta sama kan 'yan ta'adda a Najeriya. An kai hare-haren ne a Sokoto. Atiku Abubakar na daga cikin manyan da suka yi martani kan harin.
Dan majalisa a kasar Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da Donald Trump ya ba da umarnin a kawo Najeriya. Ya ce an yi hakan ne don zaman lafiya.
Rahotanni sun nuna cewa mazauna kauyuka sun fara guduwa daga gidajensu saboda gudun Amurka ta sake jefo bama-bamai a yankunan jihar Borno a Arewa.
Wani masanin tsare-tsare da manufofin gwamnati a Najeriya, AbdulRasheed Hussain ya lissafi jihohi bakwai da ke bukatar dauki kak ayyukan ta'addanci.
Malamin addinin Musulunci, Dr. Ahmad Gumi ya ce Najeriya na bukatar taimakon kasashen waje kan tsaro, amma ba daga masu laifi, wariya ko masu tayar da zaune tsaye ba
Adamu Garba ya soki harin makamin Tomahawk da Amurka ta kai a Najeriya, yana mai cewa matakin ya raina martabar sojin kasar kuma yana barazana ga rayuwar farar hula.
Rahotannin da ke yawo cewa an kashe shahararren hatsabibin ‘yan bindiga, Bello Turji, a harin sama na kasar Amurka a jihar Sokoto ba gaskiya ba ne.
Ana zargin ‘yan ta’adda a yankin Arewa na fara guduwa daga maboyarsu bayan hare-haren sama da kasar Amurka ta kai a Sokoto da wasu sassan Najeriya.
Amurka
Samu kari