Amurka
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
A labarin nan, za a ji cewa ana zargin an kulla wata muhimmiyar yarjejeniya tsakanin Iran da China domin sayo wasu manyan makamai kare kai daga harin Amurka.
Rahoton MEMAN ya nuna Najeriya ce ta fi kowace ƙasa a Afirka tashin farashin fetur a 2026, inda farashin ya ƙaru da kashi 39.5% sakamakon yaƙin Amurka da Iran.
A labarin nan, za a ji cewa Tehran ta yi mamaki da aka jingina mata wasu manyan hare-hare da aka kai kan kadarorin kasar Amurka da ke Saudiyya a yan kwanakin nan.
Wani bincike ya nuna kusan rabin Amurkawa na goyon bayan aiwatar da sammacin kama Benjamin Netanyahu da Kotun ICC ta fitar kan zarge-zargen laifukan yaki a Gaza.
Amnesty International ta nemi Amurka ta cafke Benjamin Netanyahu yayin ziyararsa White House, yayin da aka gudanar da zanga-zangar goyon bayan Falasdinu.
Amurka da Saudiyya sun kai hare-hare kan kungiyoyin da Iran ke marawa baya a Iraki bayan hare-haren jirage marasa matuki kan cibiyoyin man Saudiyya.
Iran ta kai harin makamai masu linzami kan sansanin sojin Amurka a Gabas ta Tsakiya, amma CENTCOM ta ce an cafke dukkan makaman ba tare da sun yi barna ba.
Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu zai gana da Shugaban Amurka Donald Trump a Fadar White House domin tattauna yakin Iran da sauran batutuwan Gabas ta Tsakiya.
Amurka
Samu kari