Amurka
Tsohon Ministan Shari'a Michael Aondoakaa ya buƙaci Amurka ta kai harin sama a Benue domin yaƙar ’yan bindiga, yayin da yake bayyana sha'awar takarar gwamna a 2027.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya karyata labarin cewa ya ce gwamnatin Amurka ta ce za ta kashe shi a harin da ta kawo Sokoto.
Babban Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Bola Tinubu cewa shugaban Amurka, Donald Trump, na shirin ganin an cire shi daga mulki.
Rahotanni sun nuna cewa harin sama da Amurka ta kai a daren Kirsimeti ya lalata sansanonin Lakurawa a dazukan Sokoto, inda ’yan ta’adda suka tsere.
Kasar Amurka ta ayyana kungiyoyi da dama a jerin wadanda take da famuwa da su kan take yancin addini a duniya, mun tattaro guda takwas na nahiyar Afirka.
Daya daga cikin sanatocin Amurka, Marco Rubio ya ce an kama Shugaban Venezuela Nicolás Maduro, kuma za a gurfanar da shi a kotun Amurka kan zargin manyan laifuka.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cafke shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro bayan sakin wasu bama bamai a kasar da safiyar ranar Asabar.
Sabon magajin garin New York, Zohran Mamdani ya soke wasu dokokin da ke goyon bayan kasar Isra'ila a birnin New York na Amurka. Isra'ila ta yi korafi kan batun.
Zohran Mamdani zai yi rantsuwar fara aiki a matsayin magajin garin New York da Al-Kur'ani mai girma. Wannan ne karon farko da za a yi rantsuwa da Kur'ani a New York.
Amurka
Samu kari