Amurka
Gwamnatin Turkiyya ta sanar da sammacin kama shugaban Isra'ila, Benjamin Netanyahu da wasu manyan sojoji da ministocin Isra'ila kan kisan kiyashi a Gaza.
Dele Momodu ya bukaci shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya tura manyan kasa kamar Olusegun Obasanjo su zauna da Donald Trump kan baranza ga Najeriya.
Gwamnatin Rasha ta gargadi Amurka kan barazanar da ta yi na kai farmaki Najeriya bisa zargin kisan kiristoci, ta bukaci a mutunta dokokin kasa da kasa.
Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta soke biza sama da 80,000, ciki har da na ‘yan Najeriya, saboda laifuffukan sata, tuki cikin maye da wasu dalilai na shige da fice
Tsohon malamin jami'ar UNILAG, Farfesa Lai Olurodeya ce Amurka da Shugaba Donald Trump na jin haushin Najeriya saboda ta dauko hanyar dogaro da kanta.
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau Jibrin, ya caccaki Shugaban Amurka Donald Trump bisa kalamansa kan Najeriya, yana mai cewa sun sabawa dokokin duniya.
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth ya sanar da cewa sun kai hari tekun Caribbean. Ya ce shugaba Donald Trump ne ya bayar da umarnin kai hare haren.
A tarihi, Amurka ta dauki matakin soji na kai faramaki a kasashe da dama da nufin yakar yan ta'adda da ke kashe fararen hula, daga ciki kawai Libya da Iraq.
Kungiyar MURIC ta soki Amurka kan kira da ta yi na a soke Shari’a da barazanar kakabawa gwamnonin Arewa 12 takunkumi, tana kiran hakan matsayinta rashin adalci.
Amurka
Samu kari