Amurka
Rundunar IRGC ta kasar Iran ta ƙaddamar da gagarumin harin ramuwar gayya da makamai sama da 300 kan sansanonin sojin Amurka da Isra'ila a yau Laraba.
A labarin nan, za a ji cewa rahotanni sun tabbatar da yadda ake samun karuwar rasa rayuka yayin da makaman da Iran ke harba wa ke yi wa Isra'ila illa.
Shugaban Amurka, Donald Trumo ya fara barazanar fita daga kungiyar NATO da aka kafa a 1949. Ya ce za su fita daga kungiyar saboda rashin shiga yakin Iran.
Kasar Iran ta ce ta harbo jirgin sama mara matuki na Amurka nau’in “LUCAS” a Khorramabad yayin da ake ci gaba da yaki da Isra'ila a Gabas ta Tsakiya.
Adadin wadanda suka jikkata a Isra’ila ya haura 6,131 yayin da rikicin yaki ke ci gaba tsakanin Amurka, Isra’ila da Iran tun daga karshen watan Fabrairun 2026.
Legit Hausa ta hada rahoto da ya kun shi tarihin dan kasar Amurka, Alex Barbir da ke yawo a kauyukan Najeriya yana kira ga Kiristoci su dauki makami don kare kai.
Ana shirin bikin Easter, Rundunar tsaron Najeriya ta fadi irin gudunmuwar da sojojin Amurka ke bayarwa a Najeriya duk da karuwar hare-hare a Najeriya.
Makamai masu linzami daga Iran sun afka wa tsakiyar Isra'ila a ranar Laraba, inda suka jikkata mutane tara tare da janyo gobara a yankunan Bnei Brak da Petah Tikva.
Ministan tsaron Amurka Pete Hegseth ya ce suna sane da yadda China da Russia ke taimakawa Iran a yakin da ake ciki, kuma suna daukar matakan dakile wannan goyon baya
Amurka
Samu kari