Amurka
An shirya ci gaba da gudanar da tattaunawa tsakanin kasashen Amurka da Switzerland. Sai dai Switzerland ta fito ta bayyana cewa an dage tattaunawar.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawan Amurka, Chuck Schumer, ya soki Shugaba Donald Trump kan yarjejeniyar fahimtar juna da aka kullanda kasar Iran.
Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Accord a zaben shekarar 2027, Gbenga Olawepo Hashim, ya yaba kan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran.
Mataimakin shugaban kasa Donald Trump, JD Vance ya gargadi jami'an gwamnatin Netanyahu kan sukar Donald Trump kan yarjejeniya da Iran da Amurka ta yi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan wani hari da ya kashe yara 'yan makaranta 170 a Iran. Trump ya ce yaki abu ne mai matukar muni.
Shugaban Iran Pezeshkian ya yaba yarjejeniyar fahimtar juna Iran da Amurka a matsayin takarda tarihi da ke nuna juriyar ƙasa da diflomasiyya mai ƙarfi.
Nasarar da kasar Ghana ta samu kan Panama a wasan farko na gasar cin kofin duniya ta 2026 ta bata damar zama kasa ta biyu da ta samu nasarori 6 bayan Najeriya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi martani ga masu sukar yarjejeniyar da ya cimma da kasar Iran. Trump ya ce 'yan hassada ne ke sukar yarjejeniyar.
Amurka
Samu kari