Amurka
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron, ya tanka dangane da kalaman ba'a da shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi masa dangane da aurensa da matarsa.
Hedkwatar rundunar sojojin Iran ta umarci manyan hafsoshi su kara sa ido kan yiwuwar shigar da dakarun makiya cikin kasar bayan barazanar Shugaba Donald Trump.
Shugaba Donald Trump ya yi wa Emmanuel Macron da matarsa Brigitte Macron shagube da cewa tana ba shi wahala wanda ya tayar da kura a Faransa da yan kasar.
Dan kasar Amurka, Alex Barbir ya sanar da fita daga Najeriya. Ya yi magana ga Sheikh Gumi da Bashir Ahmad. Bashir ya ce korar shi da kasar nan aka yi.
Dan Majalisa na jam'iyyar Democrat a Majalisar dokokin Amurka, Seth Moultonya caccaki Donald Trump kan yadda yake kokarin jefa rayuwar sojoji cikin hadari.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya kamata a yaba masa idan yakin Iran ya kare ta hanyar tattaunawa. Amma idan aka gaza a zargi mataimakinsa.
Sojojin Amurka sun gabatar wa shugaba Donald Trump wani tsar da suka yi domin shiga Iran su kwato sinadarin uranium da ake hada makamin nukiliya da shi.
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta tabbatar da cewa ta samu sako kan batun tsagaita wuta ta hannun masu shiga tsakani, ta ce za ta yi nazari a kai tukunna.
Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian ya musanta abubuwan da ake yadawa game da kasar, ya bayyana cewa ba su taba tayar da yaki ba amma suka kare kansu.
Amurka
Samu kari