Amurka
Fadar White House ta bayyana cewa masu yada wa'adin karin lokacin taagaita wuta tsakanin Amurka da Iran ba gaskiya suke fada ba, Trump bai sanya lokaci ba.
Mai magana da yawun bakin fadar White House, Karoline Leavitt, ta bayyana cewa Amurka na jawo asara mai tarin yawa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Karamin Ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya karyata zargin yunƙurin bada cin hanci ga jami’in Amurka, yana mai cewa labarin ƙarya ne mara tushe.
A labarin nan, za a ji cewa an fara samun matsalolin tattalin arziki sakamakon takaita amfani da intanet da hukumomin kasar Iran suka yi bayan an fara yaƙi.
Rundunar sojin saman Najeriya (NAF) ta fadi irin horon da dakarun sojojin Najeriya ke samu a wata makarantar sojojin sama a jihar Ohio da ke kasar Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Shugaban hukumar leken asirin Isra'ila ta Mossad, David Barnea ya yi magana kan babban jami'in leken asirinsu da ya kira da Mem da ya rasu. Ya taimaka a yaki da Iran
Sanata Ted Cruz ya zargi jami'an Najeriya da haɗa baki wajen kashe Kiristoci a wani taron majalisar dattawan Amurka da aka yi yau 22 ga Afrilu, 2026.
Iran ta kai hari kan jirgin dakon mai a mashigar Hormuz yau 22 ga Afrilu, 2026, lamarin da ya haddasa tashin farashin mai da dagula shirin sulhu a Pakistan.
Amurka
Samu kari