Amurka
Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya ce ya san a yankin Kiristoci aka sace daliban GGSSC Maga a jihar Kebbi. Bashir Ahmad ya masa martani kan kuskuren da ya yi.
Majalisar dinkin duniya ta amince da kudirin kafa rundunar tsaron duniya a Gaza. Kudirin zai taimaka wajen kafa kasar Falasdinawa a shekaru masu zuwa.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tiggar ya tabbatar da cewa tattaunawa ta yi nisa da Amurka kan yadda za a hada kai wajen magance matsalolin tsaro.
Majalisar Amurka za ta fara bincike kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya da Donald Trump ya yi. An gayyaci wasu malaman addinin Kirista Amurka kan zargin.
’Yan sanda a New Orleans sun kama wani matashi dan Najeriya, Chukwuebuka Eweni, bisa zargin kashe mahaifinsa da raunata ’yan uwansa mata biyu a cikin gida.
Rahoton nan ya bayyana yadda aka tsara ziyarar Yariman Saudiyya a Saudiyya, inda zai gana da Trump kan batutuwan tsaro da tattalin arziki a tsakansu.
Nqjeriya ya hau mataki na 20 a jerin mukaman siyasa 20 da ake ganin sun fi kowane karfi a duniya, jerin da aka fitar ya kunshe manyan kasashe irinsu Amurka.
‘Yan Majalisar Amurka Nancy Mace ta zargi gwamnatin Joe Biden da rage mahimmancin yancin addini, ta ce Najeriya ta zama daga cikin kasashe mafi hadari ga Kiristoci.
Labarin ya yi bincike kan wani labari da ya yi ikirarin cewa shugaban Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin kama shugaban Najeriya, Bola Tinubu cikin sa'o'i 24.
Amurka
Samu kari