Amurka
A labarin nan, za a ji yadda shugaban kasar Amurka Donald Trump ya zauna da manyan dakarun tsaron kasarsa domin tattauna ci gaba da kai wa Iran hari.
Rundunar 'yan sandan Isra'ila ta kama wani matashi dan shekara 20 da zargin taimakawa Iran da bayanan sirri. Isra'ila ta ce za a gurfanar da shi a kotu.
Kotun koli ta kasar Amurka ta soke umarnin Shugaba Donald Trump da ke ƙoƙarin takaita bai wa jariran da aka haifa a ƙasar zama 'yan ƙasa kai tsaye.
Gwamnatin Isra'ila ta tabbatar da cewa wani sojan Isra'ila ya gamu da tsauyayi saboda wani hadari da ya fuskanta a Lebanon. Abubuwan fashewa sun tashi da shi.
Gwamnatin Amurka ta bayyana cewa ta samu galaba babba a farmakin da t kwo Najeriya domjn dakile ayyukan ta'addanci, ta ce an kashe mayaka 199 a hari guda.
Jakadan Najeriya a kasar Amurka, Ambasada Kayode Are ya bayyana fatan cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Donald Trump za su gana kafin karewar wa'adinsa.
Amurka da Iran sun amince da dakatar da hare-hare bayan rikici kan Mashigar Hormuz, yayin da ake shirin ci gaba da tattaunawar kawo karshen yakin.
Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Shekaru da dama da suka wuce, ana yawan samun sabain tsakanin shugabannin Isra'ila da na Amurka har zuwa yanzu da Donald Trump da Benjamin Netanyahu mulki.
Amurka
Samu kari