Amurka
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar Republic na Amurka Bill Huizenga ya dora alhakin 'kisan' kiristoci a Najeriya a kan gazawar gwamnatin Najeriya.
Jakadan Amurka a Majalisar Dinkin Duniya, Michael Waltz, ya kai rahoto kan “kisan Kristoci” a Najeriya zuwa kwamitin tsaro na Majalisar domin daukar mataki.
'Yan majalisar dokokin Amurka sun rabu gida biyu kan zargin da shugaban kasa Donald Trump ya yi cewa ana yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya.
Wata 'yar majalisar Amurka, Sara Jacobs ta soki matakin Donald na barazanar kai hari Najeriya kan zargin yi wa Kiristoci kisan kare dangi. Ta ce hakan ya saba doka.
Jam'iyyar APC reshen Amurka ta shiryya tura tawaga zuwa Majalisar dokokin USA domin gabatar da hakikanin ci gaba da aka samu a yaki da ta'addanci a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin 'yan kasar nan sun fusata, suna neman shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bar shugabancin Najeriya saboda rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa George Akume, Sakataren gwamnatin Najeriya ya karyata Amurka da Shugabanta Donald Trump game da batun kisan kiristoci a ƙasar nan.
Tawagar Najeriya karkashin mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ta gana da dan majalisar Amurka kan rashin tsaro a Najeriya.
Wasu takardu da suka fito daga ma'aikatar shari'a ta Amurka sun nuna yadda kungiyoyin magoya bayan kafa Biafra suka ja ra'ayin Shugaba Trump ya fara zargin Najeriya.
Amurka
Samu kari