Amurka
Kasar Rasha ta yi kakkausar suka kan harin makami mai linzami da aka kai kusa da tashar nukiliyar Bushehr, inda aka samu asarar rai da kuma raunata wasu.
A labarin nan, za a ji cewa Donald Trump ya bayar da sabon wa'adi ga Iran gane da bude mashigar Hormuz da ke jigilar jiragen ruwa musamman masu dakon mai.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta ce ta samu damar faɗo da wasu jiragen abokan gaba da ke ƙoƙarin kai mata hari a yaƙin Gabas ta Tsakiya da ke gudana a yanzu.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta tura sababbin na’urorin kariyar sama, ta ce za ta kwace cikakken iko kan sararin samanta yayin yaki da kasashen Isra'ila da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchiya bayyana yadda kafafen yada labarai da ke Amurka ke juya masu magana game da sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi maganganu kan yakin da kasarsa ke yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Daga baya ya warware wasu daga cikinsu.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin Amurka mai suna Von Batten-Montague York L.C, ya kinkimi dambarwar hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya da ADC zuwa Amurka.
Gwamnatin Amurka da Donald Trump ke jagoranta ta nemi Iran da tsagaita wuta na sa'o'i 48 a yakin da ake. sojojin Iran sun mayar da martani da ruwan bama-bamai.
Isra'ila ta ɗage hare-haren Iran domin ba wa Amurka damar ceto matuƙan jirgin F-15E da aka harbo yau, inda aka samu nasarar ceto matuƙi guda daya.
Amurka
Samu kari