Amurka
Rundunar kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta sanar da cewa ta kai wani harin ban mamaki kan tashar jiragen ruwan Duqm inda kadarorin Amurka suke.
Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Sabon Jagoran Addini na Iran, Mojtaba Khamenei, ya sha alwashin ɗaukar fansar mutuwar mahaifinsa, yayin da Donald Trump ya yi gargaɗin mayar da martani mai tsauri.
Kasar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa matukar sai ta mika wuya sannan za a zauna lafiya, yakinta da Amurka ba zai taba karewa ba, ta ce ta shirya kare kanta.
Rahoton WSL ya nuna cewa matatar Dangote da ke aiki a Najeriya na cikin manyan wadanda suka amfana da yakin da ya gudana tsakanin Amurka da Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Babban kwamandan rundunar kare juyin juya hali ta kasar Iran, Birgediya Janar Ahmad Vahidi, ya sha alwashin daukar fansa kan kisan da aka yi wa Ali Khamenei.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Gwamnatin Amurka ta gurfanar da mutum 8 da ake zargi sun shirya kashe shugaba Donald Trump, mataimakinsa, Netanyahu, Elon Musk da wasi jami'an Amurka.
Amurka
Samu kari