Amurka
A labarin nan za a ji cewa shugaban Amurka Donald Trump ya yi magana game da yawan hari da wasu ɗaiɗaikun mutane ke kai masa da zummar hallaka shi baki daya.
Wani mutum mai suna Cole Allen ya kai hari wajen liyafar manema labarai a Washington, inda ya yi niyyar kai farmaki kan jami’an gwamnatin Donald Trump da ke taron.
An bayyana asalin Cole Tomas Allen, tsohon dalibin Caltech kuma malami, a matsayin wanda ya bude wuta a taron 'yan jaridu inda Shugaba Trump yake halarta.
A labarin nan za a ji cewa majalisar dokokin Amurka ta fara neman bayanai game da harin da dakarun kasar suka kai Najeriya bisa umarnin Donald Trump a 2025.
Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
'Dan bindiga Cole Tomas Allen ya kai hari wurin taron 'yan jaridu a Washington, inda Shugaba Trump ya tsira kuma ya lashi takobin ci gaba da yaki da Iran.
A labarin nan, za a ji yadda wani matashi mai suna Cole Tomas Allen ya kainwa shugaban Amurka da bakinsa hari a birnin Washington DC, an yi ran da shi cikin gaggawa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Wakilan Amurka Kushner da Witkoff za su isa Pakistan ranar 26 ga Afrilu, 2026, domin tattaunawa da Iran yayin da ake fuskantar rikici a Lebanon da Isra'ila.
Amurka
Samu kari