Amurka
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya wallafa hoton shi da bindiga yana yi wa Amurka barazana. Trump ya sanya tabarau da wasu abubuwan fashewa a bayansa.
Gwamnatin jihar Osun ta karyata cewa ta sauke Oba Joseph Oloyede daga sarauta saboda daure shi da gwamnatin Donald Trump kan zambar kudin Covid-!9.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa mahaifiyarsa tana cewa Yarima Charles yana da kyau sosai tun yana matashi, har ma tana nuna tana sonsa sosai.
Gwamnatin Trump na nazarin tayin Iran na bude mashigin Hormuz muddin aka janye takunkumi, amma rashin maganar nukiliya na kawo cikas ga yarjejeniyar.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa kasar Iran ta kama hanyar rugujewa, ya ce sun roki ya bude mashigar ruwa ta Hormuz domin ci gaba da hada-hada.
Wani jirgin kasar Rasha da ke da alaka da abokin Vladimir Putin ya wuce ta kusa da mashiga Hormuz da Amurka ta jibge sojoji domin hana jiragen ruwa wucewa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
Gwamnatin Amurka ta gurfanar da Cole Tomas Allen da aka zarga da yunkurin kashe Donald Trump. An nuna wukake da bindigogi da ya tanada domin kashe Trump.
Amurka
Samu kari