Amurka
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce FBI na ɓata lokaci idan tana binciken jita-jitar da ke cewa akwai wani shiri a bayan rasuwar Sanata Lindsey Graham.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sauya matsaya kan kakaba haraji a mashigar ruwa ta Hormuz. Ya bayyana cewa zai ci gaba da killace tashoshin Iran.
Sanata Tommy Tuberville ya bayyana cewa marigayi Lindsey Graham ya kira mai tsara jadawalinsa yana korafin ciwon kirji bayan dawowarsa daga wata tafiya.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa ita ce ta kwato waus na'urori daga hannun yan ta'adda, sannan ta mika wa Amurka a wani bangaren aikin hadin gwiwa.
Rikici na lara tsananta tsakanin Amurka da Iran tun bayan cimma yarjejeniyar sulhu a kwanakin baya, kasashen na ci gaba da kai wa juna hare-hare.
Kamfanin Amurka da Atiku Abubakar ya dauko haya kwanakin baya ya bayyana shirinsa na taimakawa shugaban hukumar bogi ya samu mafaka a kasar Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa jami'in kasar Amurka ya sake dura a Najeriya game da batun matsaollin tsaro yayin da ake ci gaba da neman magance rashin tsaro.
Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce ƙasarsa za ta kula da mashigar Hormuz, yana mai cewa ya kamata ƙasashen da ke amfana da ita su biya kuɗin tsaron hanyar.
Amurka
Samu kari