Amurka
Gwamnatin Amurka ta tabbatar da garkame wani dan Najeriya mai suna Oluwaseun Adekoya shekara 20 bayan kama shi da laifin damfara ta banki da sojan gona.
Kungiyar MURIC ta nesanta kanta daga kiran wani masanin Amurka da ya bukaci gwamnatin Tinubu ta soke Shari’a da Hisbah, tana kiran hakan kutse cikin ikon Najeriya.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya soki masu kiran Amurka ta tilastawa Najeriya sauya kundin tsarin mulki don cire dokar shari'a.
Sanata Kabiru Marafa ya bayyana goyon bayansa ga barazanar Shugabar Dinald Trump na daukar matakin soji kan Najeriya, ya ce lamarin tsaron Najeriya ya lalace.
Gwamnatin Amurka ta fara daukar matakai domin dakile kashe-kashen kiritocin da take zargin yana faruwa a Najeriya, ta hana ba masu hannu a lamarin biza.
Gwamnatin Donald Trump ta dakatar da karɓar bukatar 'yan ƙasashe 19 na shiga Amurka, tana mai cewa matakin ya zama dole don ƙara tsaurara tsaron ƙasar.
Majalisar Dokoki ta Amurka ta nemi a matsa wa gwamnati lamba ta soke dokar Shari’a da kawar da Hisbah, suna zargin suna tayar da barazanar addini.
Majalisar Dokokin Amurka ta ci gaba da bincike kan zargin cin zarafin Kiristoci, inda yawancin ‘yan majalisa suka dage cewa ana kai hare-hare kan Kirista.
Shugaba Vladimir Putin na kasar Rasha ya ce a shirye ya ke ya gwabza yaki da kasashen Turai idan suka nemi hakan. Wakilan Trump sun je Rasha daga Amurka.
Amurka
Samu kari