Amurka
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sauke wasu manyan jami’an gwamnatinsa yayin da wasu suka yi murabus tun bayan fara yakin Amurka da Isra’ila da Iran.
Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Gwamnatin Maurka ta rike wasu 'yan Najeriya da suka damfari Amurkawa kusan mutum 1,000 da suka fito daga jihohi 47 da wasu kasashe 19 a wajen Amurka.
Halin da ake ciki na rikici tsakanin Amurka, Isra'ila, da Iran ya riga ya fara yin tasiri ga yanayin kuɗaɗen mutane a ƙasar Ingila ta fannoni daban-daban.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sake mika kudirin zaman tattaunawa tsakaninta da Amurka, a wani yunkuri na kawo karshen yakin da kasashen suka yi gaba daya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta zargi Amurka da karya kan kudin yakin da aka kashe, tana cewa gwamnatin Trump ta boye hakikanin asarar da ta kai dala biliyan 100.
Rundunar sojin Iran ta yi gargadin cewa za ta ka manyan hare-hare kan sojojin Amurka da kawayenta idan Donald Trump ya kai mata hari a bayan tsagaita wuta.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya fuskanci hare-haren bindiga guda uku daga 2024 zuwa 2026. An kama wasu da suka so kashe shi a wasu lokutan a Amurka.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi kalamai masu kaushi kan shugaban gwamnatin Jamus. Donald Trump ya caccake shi, kan sukar yaki da Iran.
Amurka
Samu kari