Amurka
Kungiyar kasashen Musulmi ta MWL ta yi Allah wadai da hare-haren da Iran ke kaiwa zuwa kasashen Gabas ta Tsakiya kamar Qatar, Kuwait, Jordan da sauransu.
A labarin nan, za a ji cewa wani jigo a jam'iyyar APC ya bayyana cewa akwai riba mai gwabi idan Amurka ta rungumi Najeriya domin shiga kasuwar Afrika.
Amurka ta amince da sayar wa Saudiyya makamai da kayan kariyar sama na kusan dala biliyan 1.96 domin ƙarfafa tsaronta da haɗin gwiwa da dakarun ƙawaye.
Shugaba Bola Tinubu zai halarci taron Majalisar Dinkin Duniya na 81 a New York, inda zai tattauna kan tsaro, sauye-sauye da hadin gwiwar kasa da kasa.
Gwamnatin Iran ta yi Allah wadai da hare haren da Amurka ta kai yankin Asibitin Kwararru na Baghaei da ke kudancin kasar, ta bayyan shi a matsayin ta'sa.
Majalisar wakilan Amurka ta fara nazari kan wani kuduri da ke naman dakatar da duk wani tallafi da ksar ke bai wa Najeriya har sai tsafo ya inganta.
A labarin nan, za a ji cewa Amurka ta kara magana game da abin da ta kira kashe kiristoci a Najeriya tare da neman a gaggauta dakile lamarin cikin gaggawa.
Jakadan Najeriya a majalisar dinkin duniya, Jimoh Ibrahim ya bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai zauna kusa da Donald Trump a zaman da za a yi a Amurka.
Ana fargabar guguwa da tsawa kafin wasan Ingila da Argentina a gasar Kofin Duniya ta 2026, amma jami'an filin sun tabbatar da cewa wasan zai gudana.
Amurka
Samu kari