Amurka
Majalisar Dokokin Amurka ta ci gaba da bincike kan zargin cin zarafin Kiristoci, inda yawancin ‘yan majalisa suka dage cewa ana kai hare-hare kan Kirista.
Shugaba Vladimir Putin na kasar Rasha ya ce a shirye ya ke ya gwabza yaki da kasashen Turai idan suka nemi hakan. Wakilan Trump sun je Rasha daga Amurka.
Akwai alamu cewa Shugaba Bola Tinubu zai sake korar wasu manyan jami’an tsaro bayan murabus na Mohammed Badaru Abubakar d aka kafa dokar ta-baci.
Wasu jami'an Amurka da ke aiki a ofishin jakadancin kasar a Najeriya sun gana da hadimar shugaban kasa Bola Tinubu, Dr Abiodun Essiet kan rashin tsaro.
Gwamnatin Amurka ta dauki matakai da dama a kan Najeriya daga farkon shekarar 2025 zuwa karshen shekarar. Gwamnatin Trump ta amince da sayarwa Najeriya makami.
A labarin nan, za a j cewa Shugaban yankin na cocin Church Of Christ in Nations Fasto Ezekiel Dachomo, ya ce 'yan siyasa na kokarin musuluntar da Najeriya.
An bayyana shekarun wadanda 'yan bindiga suka kashe a jihar Carlifonia bayan kai wani hari a Amurka. Mutane uku da suka mutu yara ne 11 sun jikkata.
'Yan ta'addan ISWAP sun firgita sun sauya wajen zama a Borno bayan rade radin jin cewa jiragen sojojin Amurka sun yi sintiri a yankin Tafkin Chadi a Borno.
Shugaban kasar Venezuela ya bayyana cewa ba ya zaune cikin tsoro duk da Amurka tana son a kama shi. Amurka ta sanya ladan dala miliyan 50 a kan kama shi.
Amurka
Samu kari