Amurka
Yayin da Amurka ke tunanin ta raunata shi, watakila ma ya mutu, an samu sanarwar da ke nuna Mojtaba Khamenei ya nada mai ba shi shawara kan harkokin soji.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sanar da cewa shugabar ma'aikatan fadar gwamnatin Amurka, Susie Wills, ta kamu da wata cuta. Ya ce za ta ci gaba da aiki.
Babban jami'in tsaron Iran, Ali Larijani, ya aika da sako ga kasashen Musulmi kam yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya. Ya jefa musu tambayoyi masu zafi.
Gwamnatin Amurka ta tabbatar da cewa da yiwuwar a samu jinkiri a ziyarar da Shugaba Donald Trump zai kai China, ta ce sai dai a canza lokacin tafiyar.
Rikicin da ake yi a Gabas ta Tsakiya na ci gaba da fadada. Amurka da Isra'ila na ci gaba da kai hare-hare kan Iran yayin da take mayar da martani.
Rundunar yan sandan Iran sun cafke wasu mutane da ake zargi da tura bayanan airri ga kasashen Amurka da Isra'ila, an kama mutanen a wurare daban-daban.
A labarin nan, za a ji cewa Isra'ila ta fara murna da sabon harin da ta kai Iran, yayin da ake ci gaba da zuba ruwan bama-bamai a Tel Aviv a yaƙin Gabas ta Tsakiya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya caccaki kasashen Turai da ke kungiyar NATO kan rashin shiga masa fada da Iran. Ya bayyana cewa karshensu ba zai yi kyau ba.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya yi waya da shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian. Ya bukaci a bude mashigar Hormuz da Iran ta rufe kirif.
Amurka
Samu kari