Amurka
Kaar Pakistan na ci gaba da kokarin ganin an cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a yakin Iran, Amurka da Isra'ila, ta gabatar da matakai 2 son samar da zaman lafiya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa ba ta gamsu da batun tsagaita wuta tsakaninta da Amurka ba. Ta bayyana shirin da Amurka ke yi kan tsagaita wuta.
Isra'ila ta kashe shugaban leken asirin Iran, Majid Khademi, a yau Litinin, 6 ga Afrilu, 2026, a wani mataki na kakkabe shugabannin rundunar IRGC a kasar Iran yau.
Amurka da Isra’ila sun kashe mutum 25 a Iran, yayin da Iran ta mayar da martani kan Haifa da kasashen Fasha a yau Litinin, 6 ga Afrilu, 2026 yau.
A labarin nan, za a ji cewa wani dan majalisa a Amurka, Jim McGovern ya bayyana damuwa a kan halin da ya ce Donald Trump na jefa Amurkawa kan yaƙi da Iran.
Wata kungiyar addinin Musulunci a Amurka ta zargi shugaba Donald Trump kan wasu kalamai da ya yi game da sunan Allah a cikin barazanar kai hari Iran.
Bayanai daga masu shiga tsakani a kasashen da ke son sulhunta Iran da Amurka da Isra'ila sun bukaci tsagaita wuta na kwana 45 domin tsayar da yakin.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
Dan Arewacin Najeriya daga jihar Kano da ya shiga sojan Amurka ya yi magana kan aikin ceton da aka yi a Iran domin kubutar da sojan Amurka da ya makale.
Amurka
Samu kari