Amurka
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasar za ta yi zaman sirri don tattauna kan abubuwan da ke kunshe a yarjejeniya da kasar Musulunci ta Iran.
Dakarun sojojin Isra'ila sun kai hare-hare masu muni a kasar Lebanon. Hare-haren na sama da aka kai sun jawo asarar rayuka da raunata mutane da dama.
Kasar Iran ta bayyana cewa za ta iya ficewa daga yarjejeniyar tsagaita wuta matukar aka bar Isra'ila ta ci gaba da kai hare-hare kan kasar Lebanon.
An samu sabanin ra'ayi tsakanin yan majalisar Amurka bayan sanarwar da Shugaba Donald Trump ya yi ta tsagaita wuta a yakinsa da kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya tabo batun nukiliyar Iran. Donald Trump ya bayyana cewa akwai aikin hadin gwiwa da Amurka za ta yi tare da Iran.
Shugaba Donald Trump ya zargi Najeriya da yada labaran karya kan martanin Iran kan tsagaita wuta, yana mai cewa rahoton da aka alakanta da CNN ba gaskiya ba ne.
Gwamnatin Pakistan ta godewa kasashen da ta kira yan uwa, wadanda suka bada gudummuwa wajen kawo karshen yakin Amurka/Isra'ila da kasar Musulunci ta Iran.
Shugaba Donald Trump ya yi barazanar sanya harajin kashi 50 kan duk ƙasar da ke sayar wa Iran makamai yayin da ya ce za a hana Iran sarrafa sinadarin uranium.
Sojojin Isra’ila sun sanar da dakatar da bude wuta kan Iran bisa umarnin shugabannin siyasa bayan yarjejeniyar tsagaita wuta ta makonni biyu tsakanin Amurka da Iran.
Amurka
Samu kari