Amurka
Gwamnatin Amurka ta sanar da kwance wani jirgin ruwa mai dauke da tankar mai dauke da tutar Rasha mai alaka da Venezuela. Kasar Rasha ta yi martani ga Amurka.
Fadar White House ta sanar da cewa za ta iya amfani da karfin soja da wasu dabaru da suka dace domin kawace mallakar Greenland da ke kasar Denmark.
An gano wani babban makami mai linzami a yankin Mashegu na jihar Neja wanda ake zargin na Amurka ne; jami’an tsaro sun kwashe makamin zuwa Minna a yau don bincike.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce za a iya tsige shi idan 'yan jam'iyyarsa suka fadi zaben da za a yi a Amurka. Ya bukaci 'yan jam'iyyarsa a zaben Amurka.
Masani mai sharhi kan lamuran tsaro a nahiyar Afrika, Brant Philip ya ce akwai alamun da suka nuna wani jirgin Amurka ya sauka a Abuja Najeriya da dare.
A tsawon tarihi, Amurka ta kama shugabannin kasashe uku da karfi a tarihi. Amurka ta kama shugabannin kasashen Iraq, Panama da Venezuela a tsawon shekaru.
Tsohon Ministan Shari'a Michael Aondoakaa ya buƙaci Amurka ta kai harin sama a Benue domin yaƙar ’yan bindiga, yayin da yake bayyana sha'awar takarar gwamna a 2027.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya karyata labarin cewa ya ce gwamnatin Amurka ta ce za ta kashe shi a harin da ta kawo Sokoto.
Babban Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Bola Tinubu cewa shugaban Amurka, Donald Trump, na shirin ganin an cire shi daga mulki.
Amurka
Samu kari