Wasar Kwallo
Odion Ighalo ya gargaɗi Najeriya ta ƙara kaimi don doke Morocco a wasan semi-final na AFCON ranar Laraba (Jan 14, 2026) a birnin Rabat don kai wa wasan ƙarshe.
CAF ta naɗa Daniel Laryea ɗan Ghana a matsayin alƙalin wasan Najeriya da Morocco na ranar 14 ga Janairu, 2026); an tsaurara matakan VAR don tabbatar da adalci.
Wani Bature ya yi amfani da ƙwai wajen hasashen wasan AFCON tsakanin Najeriya da Morocco (Jan 14, 2026), yayin da 'yan Najeriya ke fargabar nuna son kai daga CAF.
Attajiri a Najeriya, Abdulsamad Rabiu ya taya kungiyar Super Eagles murnar doke Algeria inda ya ba su kyautar $500,000 domin karfafa musu guiwa a gasar AFCON.
Tawagar 'yan wasan Najeriya ta samu nasara a wasan daf da na kusa da na karshe da suka yi karan batta da takwarorinsu na kasar Algeria a gasar AFCON 2025.
Tawagar Super Eagles ta kauracewa fita atisaye da tafiya birnin da za su buga wasa da Algeria a gasar AFCON saboda ba a biya su hakkokinsu na wasanni hudu ba.
Gwamnatin Tarayya ta yi wa Super Eagles alkawarin $10,000 kan kowace kwallo da za su ci a wasan da za su fafata da 'yan wasan Mozambique a AFCON 2025.
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United da ke kasar Ingila ta raba gari da mai horar da manyan 'yan wasanta, Ruben Amorim bayan ya yi kunnen doki da Leeds.
Victor Osimhen da wasu 'yan wasan Super Eagles 3 na fuskantar dakatarwa idan suka samu katin gargadi a wasan Uganda na gasar AFCON 2025 kafin zagayen 'yan 16.
Wasar Kwallo
Samu kari