Aikin noma a Najeriya
A yayin da hukumar NIMET ta fitar da rahoto kan barnar da ambaliyar ruwa ta yiwa manoma, ministan noma, Abubakar Kyari ya yi magana kan matakin da aka dauka.
Yar majalisar wakilai mai suna Adewunmi Onanuga ta ce ita ma tana jin yunwa kan halin da ake ciki kuma ta yi kira ga talakawa kan komawa gona domin samun sauki.
Sauki ya fara samuwa a wasu jihohi Arewa maso yamma, yayin da farashin abinci ya fara yin kasa a wasu daga cikin kasuwannin yankin ciki har da Kano da Katsina.
Gwamnatin tarayya ta kawo hanyar sanya jami'an tsaro a gonakin Arewacin Najeriya domin ba manoma kariya da maganin yan bindiga da samar da wadataccen abinci.
Hukumar kwastam ta fitar da sanarwa kan sharuddan shigo da abinci daga ketare zuwa Najeriya ba tare da biyan haraji ba ga yan kasuwa domin saukakawa talaka.
Gwamnatin jihar Adamawa ta tafka asara bayan matasa sun wawashe babbar mota makare da takin zamani a karamar hukumar Demsa da ke jihar a Najeriya.
Ministan harkokin noma da samar da abinci, Sanata Abubakar Kyari, ya shawarci 'yan Najeriya da su hakura da zanga-zangar da suke yi kan halin kunci a kasar nan.
Ministan kudin Najeriya Wale Edun ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na kashe kudi har $600m duk wata kan tallafin man fetur kuma ba za a dawo da tallafin ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana kaɗuwa bisa yadda ake samun ƙaruwar yunwa a kasar nan, inda ya ce lokaci ya yi da za a dauki mataki.
Aikin noma a Najeriya
Samu kari