Aikin noma a Najeriya
Gwamnatin jihar Adamawa ta tafka asara bayan matasa sun wawashe babbar mota makare da takin zamani a karamar hukumar Demsa da ke jihar a Najeriya.
Ministan harkokin noma da samar da abinci, Sanata Abubakar Kyari, ya shawarci 'yan Najeriya da su hakura da zanga-zangar da suke yi kan halin kunci a kasar nan.
Ministan kudin Najeriya Wale Edun ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na kashe kudi har $600m duk wata kan tallafin man fetur kuma ba za a dawo da tallafin ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana kaɗuwa bisa yadda ake samun ƙaruwar yunwa a kasar nan, inda ya ce lokaci ya yi da za a dauki mataki.
Yayin da ake kuka saboda hauhawar farashin kayayyaki ciki har da na abinci, an fara samun saukin farashin hatsi a kasuwar Dawanau, kamar yadda Legit ta taro.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amince da fitar da Naira Biliyan 2.5 domin aikin madatsar ruwa Kafin ciri a karamar hukumar Garko domin habaka noma.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da taron masu kananan sana'o'i, wurin noma mai amfani da hasken wutar rana da kuma rabon tallafi ga mazauna Jigawa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gargadi jami'an gwamnatin Kano su guji karkatar da tallafin takin manoman jihar a dukkanin kananan hukumomi 44. Manoma 52, 000 za su samu.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ware Naira Biliyan 29 domin gudanar da ayyukan raya jihar Kano. An ware adadin kudin ne domin aiwatar da sababbin manyan ayyuka.
Aikin noma a Najeriya
Samu kari