Aikin noma a Najeriya
Hukumar hasashen yanayi (NiMet) ta ce za a tafka ruwan sama a Kano da Sakkwato, da wasu jihohi 15 na Arewa inda ruwan zai yi karfi a Abuja, Filato da sauransu.
An shafe shekaru kusan 25 kenan rabon da gwamnatin jihar Kuros Ribas ta yi shelar daukar ma’aikata. Lokacin da ake neman karin albashi, gwamna zai rage zaman banza.
Za ku ji cewa gwamnonin Kudu maso Yammacin kasar nan sun sake hallara a jihar Legas inda su ka kammala fitar da matsaya kan magance yunwa a yankin.
A wannan labarin za ku ji cewa malaman addinin kirista sun shawarci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya rungumi dabarun rage tsadar farashin abinci a kasa.
A yayin da hukumar NIMET ta fitar da rahoto kan barnar da ambaliyar ruwa ta yiwa manoma, ministan noma, Abubakar Kyari ya yi magana kan matakin da aka dauka.
Yar majalisar wakilai mai suna Adewunmi Onanuga ta ce ita ma tana jin yunwa kan halin da ake ciki kuma ta yi kira ga talakawa kan komawa gona domin samun sauki.
Sauki ya fara samuwa a wasu jihohi Arewa maso yamma, yayin da farashin abinci ya fara yin kasa a wasu daga cikin kasuwannin yankin ciki har da Kano da Katsina.
Gwamnatin tarayya ta kawo hanyar sanya jami'an tsaro a gonakin Arewacin Najeriya domin ba manoma kariya da maganin yan bindiga da samar da wadataccen abinci.
Hukumar kwastam ta fitar da sanarwa kan sharuddan shigo da abinci daga ketare zuwa Najeriya ba tare da biyan haraji ba ga yan kasuwa domin saukakawa talaka.
Aikin noma a Najeriya
Samu kari