Aikin noma a Najeriya
A wannan rahoton za ku ji yadda rahoton hukumar kididdiga ta kasa (NBS) ta bayyana cewa an samu hauhawar farashi a fadin kasar nan a watan da mu ke ciki.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta raba tallafin kudi $134m ga manoma a Najeriya. Za a ba masu noma alkama da shinkafa su 400,000 tallafin kudi yayin noman rani.
Dan majalisa mai wakiltar Birnin Gwari da Giwa a majalisar wakilan kasar nan, Hon. Zubairu Birnin Gwari ya ce yan bindiga sun tafka mummunan barna a Kaduna.
Gwamnatin tarayya za ta ba manoma tallafi domin bunkasa samar da abinci da yaki da tashin farashin kayan abinci a Najeriya. Za a nazari kan wasu tsare tsaren Tinubu.
'Yan bindiga sun kai hari a gonakin Kwaga da Unguwar Zako a Birnin Gwari, jihar Kaduna, inda suka kona bukkokin masara. Manoma sun nuna damuwa matuka.
Gwamnatin Neja ta fara shirin samar da abinci domin yaki da yunwa a Najeriya. An fara nomar zamani da injuna a jihar Neja inda za a samar da miliyoyin ton na abinci.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya shawarci 'yan Najeriya da su koma noma matukar suna son abubuwa su daidaita a kasuwa a daina ganin tsadar abinci.
Hukumar da ke kare hakkin masu amfani da kayayyaki da abokan hulda ta kasa (FCCPC) ta fadi mutanen da ke da alhakin karin tsadar farashin abinci.
Kungiyar ACF ta bayyana damuwa kan karuwar rashin tsaro a sassan Arewacin kasar nan, inda ake ganin lamarin zai kazanta idan ba a dauki mataki a na gaba ba.
Aikin noma a Najeriya
Samu kari