
Aikin noma a Najeriya







Sanata Barau Jbrin ya fitar da fom ta yanar gizo domin ba matasa tallafin noma daga N1m zuwa N5m. Matasan Arewa ta yamma ne za su samu tallafin a jihohi.

'Yan kasuwa dake cinikayya a kasuwanni da dama a Kano sun shaida wa Legit cewa akwai alamun saukin farashin kaya da ake samu a yanzu daga Allah ne kawai.

Gwamnan Borno, Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta mayar da hankali ne a wajen sama wa jama'a ayyukan da za a dade ana mora a maimakon tallafi.

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, ya caccaki wasu daga cikin manufofin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ba su dace ba.

Ministan noma da samar da abinci, Sanata Abubakar Kyari ya ce rukunin farko na motocin noma sun iso Najeriya. an bayyana yadda za a raba motocin a kasar nan.

Gwamnatin tarayya ta ce jama'a su kwantar da hankulansu, inda ta ƙaryata cewa akwai tsoron ƙasa za ta iya faɗawa a cikin ƙarancin abinci a ƴan kwanaki masu zuwa.

Gwamnatin Neja za ta fara fitar da kayan abinci daga Arewacin Najeriya zuwa kasashen ketare. Hukumar FAAN ta ce za ta yi hadin gwiwa da jihar kan lamarin.

Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya fara sabon awaki ga mata da makiyaya a faɗin jihar, ya ce shirin zai taimaka wajen bunƙasa harkokin kiwo.

Masu ruwa da tsaki a kasuwar kayan abinci ta Singer sun bayyana yadda saukar farashin Dala, manufofin Tinubu da kaka suka taimaka wajen saukar farashin abinci.
Aikin noma a Najeriya
Samu kari