Taraba
Rahoton kwamitin da gwamnatin Filato ta kafa ya nuna cewa daga jihohin Kaduna, Bauchi, Taraba da Nasarawa ake kai hare hare ana kashe mutane a jihar.
Hukumar NiMet ta yi gargaɗi kan yiwuwar ambaliya a Adamawa, Taraba da Gombe, yayin da ta kuma fitar da hasashen ruwan sama da iska mai karfi a fadin ƙasar.
A yan kwanakin nan, dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya dura kan wasu gwamnonin Arewacin Najeriya inda ya kalubalnatarsu kan zargin rashin katabus a wasu bangarori.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai karfi zai sauka a jihohi 15 na Arewacin Najeriya a ranar Lahadi, tare da gargadi ga jama’a, direbobi da kamfanonin jiragen sama.
Rahotanni sun tabbatar da mana cewa matashin da ake zargi da kisan budurwarsa a jihar Taraba ya mutu inda aka tsinci gawarsa ana tsaka da bincike kan lamarin.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta fitar da yadda yanayi zai kasance a jihohin Kano, Adamawa, Taraba da wasu jihohin Najeriya, ta ce za a yi ruwa da guguwa.
Mummunar ambaliya ta mamaye kauyuka bakwai a Taraba bayan saukar ruwan sama mai yawa, inda kogin Benue ya yi ambaliya tare da lalata gidaje da gonaki.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa a jihohi 33 na Najeriya a ranar Laraba, 3 Satumba 2025. An shawarci al’umma da su zauna cikin shirin fuskantar ambaliya.
Gwamnonin yankin Arewa maso Gabas a Najeriya sun yi gargadi na musamman game da abin da zai faru a Najeriya a 2026 na tsadar kayan noma da zai haddasa yunwa.
Taraba
Samu kari