Taraba
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai karfi zai sauka a jihohi 15 na Arewacin Najeriya a ranar Lahadi, tare da gargadi ga jama’a, direbobi da kamfanonin jiragen sama.
Rahotanni sun tabbatar da mana cewa matashin da ake zargi da kisan budurwarsa a jihar Taraba ya mutu inda aka tsinci gawarsa ana tsaka da bincike kan lamarin.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta fitar da yadda yanayi zai kasance a jihohin Kano, Adamawa, Taraba da wasu jihohin Najeriya, ta ce za a yi ruwa da guguwa.
Mummunar ambaliya ta mamaye kauyuka bakwai a Taraba bayan saukar ruwan sama mai yawa, inda kogin Benue ya yi ambaliya tare da lalata gidaje da gonaki.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa a jihohi 33 na Najeriya a ranar Laraba, 3 Satumba 2025. An shawarci al’umma da su zauna cikin shirin fuskantar ambaliya.
Gwamnonin yankin Arewa maso Gabas a Najeriya sun yi gargadi na musamman game da abin da zai faru a Najeriya a 2026 na tsadar kayan noma da zai haddasa yunwa.
Mataimakin gwamnan jihar Taraba, Alhaji Aminu Alkali, ya koma bakin aikinsa. Mataimakin gwamnan ya koma ne bayan ya kwashe watanni yana jinyar rashin lafiya.
Mambobin PDP a majalisar dokokin jihar Taraba sun kai 16 yayin da yan Majalisa 3 daga jam'iyyun NNPP da APGA sun sauya sheka a hukumance ranar Litinin.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a ke sama da 4000 ke fafutukar ganin an dauke su aiki a kwalejin fasaha ta Jalingo da ke da guraben aiki ga mutane 98 kacal.
Taraba
Samu kari