Taraba
Rikici ya barke tsakanin mabiya Izala Jos da dangin Danburam kan mallakar masallacin Donga, inda mutum ɗaya ya rasa ransa, an kuma lalata dukiya.
Hadimin gwamnan Taraba ya tabbatar da cewa Gwamna Agbu Kefas zai sauya sheka zuwa APC domin samar da karin ayyukan ci gaba daga gwamnatin tarayya.
Rahotanni sun nuna jam'iyyar PDP na fuskantar rikici yayin da gwamnoni uku ke shirin komawa APC, abin da ke jefa dimokuraɗiyyar Najeriya cikin barazana.
NiMet ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama da iska a sassan Najeriya ranar Laraba, 22 Oktoba 2025, tare da gargadi ga jama’a su dauki matakan kariya.
Rahotanni sun nuna cewa Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba na iya barin PDP domin shiga APC, yayin da tattaunawa da jama’a ke gudana a fadin jihar.
Hasashen yanayin ya nuna cewa za a samu ruwan sama a wasu jihohin Arewa, ciki har da Taraba, Kebbi, da sauransu, yayin da damina ke bankwana a gobe Litinin.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin marigayi shugaban kasa Muhammadu Buhari, Mu'azu Sambo Jaji, ya tabo batun ficewa daga jam'iyyar APC. Ya ce zama daram.
Taraba, Kogi da wasu jihohin Arewa za su samu ruwan sama a yau Alhamis yayin da ake bankwana da damina. An gargadi mutane su shirya wa ambaliya a yankunansu.
Tsohon hadimin marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Bashir Ahmelad, ya nuna cewa wasu gwamnonin jam'iyyun adawa daga Arewacin Najeriya za su sauya sheka zuwa APC.
Taraba
Samu kari